Breaking News

Yar Aikin Karuwai Book 2 Page 81-85

 


BOOK 2




                   81-85



Official


By

AsmaBaffa



SADAUKARWA GA

ZAINAB USMAN




         *MISKI 3in1 Alfirdaus*🌹 Albishirinku💃   original miski daga *Egypt* miskin da koda yaushe Kuna yabawa dashi  yana dauke   1.*Musk oil* ana shafawa agaba bayan gama al'ada inda hali za'a iya ringa sawa Koda yaushe yana maganin infection yana gyara gaban mace sosai 🙈ko yaushe gurin yakasance cikin kamshi 😇bayaga haka sunnah ne amfani da miski

  2.*Musk cream* Ana shafawa ajiki gaba daya musamman wajan cinyoyi yana sa jikin mace koyaushe yakasance cikin kamshi kuma yana gyara fata, yasa tayi laushi 

 3.*Turaren tsarki* wannan turaren karshe ne 🔥 🔥 ba lallai se bayan gama period ba koda yaushe zaki iya rinka tsarki dashi yana gyara gurinnan🙈 sosai, kuma ana shafawa a hammata  yana kawar da  da wari karku bari abaku labari 🙍‍♀️👱‍♀️


Masu bukata ku ne wannan number

09065959708  



Page naku ne


MASOYA WANNAN NOVEL 








       Asibiti suka tafi Jaririn yana wajen Nawwar, ko bra ban saka ba babu dama,muna zuwa babu bata lokaci muka ga likita wata mace,likitar tace amma wannan bata taba haihuwa ba? Nawwar yace ae,nace likita kin ganshi Kalli sosai na budewa likita ta gani ta taba tare da matsawa sosai tace baki da matsala, ta min tambayoyi na bata amsa tace Kisha ruwa me Dan datti ko wani magani na gargajiya? Na tuna nace ni dai ranar suna na sha wani abu na garin zogale,yana da butaci? Nace ae,tace sai fa an kiyaye Idan ana shayarwa kinji ko,yanzu hakuri zakiyi ki matse ruwan nonon tass,nace zafi wlh bazan iya ba,likita tace Kai sai ka zuke ruwan nonon nan,Nawwar yace na sha a cikina? tace a'a zubarwa zaka yi,ga magani Kuma ta rubuta musu magunguna ta bamu shawarwari tace kuje Idan an matse ta sha magani, ya karba ya siyi magungunan muka dawo,Muna dawowa yace muje toilet,wai kin ma yi Sallah? nace Ina bana yi ai ka manta Ina kuka,ko Ina Sallah nace wlh bazan iya sunkuyawa ba,ai sai kiyi a zaune,shi dole sai yaji ko na fara Sallah daga yin suna,nace bazan iya ba fa,yace muje please,Jaririn ya kwantar muka shiga toilet na zauna Shima ya zauna ya ajiye Bowl ya dinga zuke min ruwan nonon yana zubawa a bowl Ina kuka zafi zafi kayi a hankali,sai da ya zuke shi tas sai da ruwan ya kare,yace Nima na zama me jegon ai, naji sauki kuwa yace kiyi wanka ki fito kici abinci ki sha magani,nayi wanka da brush da komai na fito na Dan shafa turare na Saka Riga yar kanti iya gwiwa ce me dogon hannu da links ruwan ganye tana da botin a gaba jere, na gyara gashina na dawo gefen gadon na zauna,sai ga Nawwar ya shugo min da breakfast na ci sosai ya bani magunguna na sha,ya bude boturan rigar tawa guda uku,ya dakko maganin da akace a shafa ya shafa min, y ce likita tace Kuma dole a ba yaro nono duka biyu ba batun Daya na ciwo,nace to,yace Kai kina da raki wannan masifa haka, da Allah yasa na tashi cikin dare haka Zaki hanani bacci fa,Ina magana Ina lumshe ido nace bacci nake ji na kwanta sai bacci nono wal a waje kowa ya kalla ba gate.


    Nawwar yayi dariya Shima ya jawo mayafi ya rufa a Kai na fige mayafin nayi jifa da shi naci gaba da baccina,Ya tashi ya dauki Babynsa ya kaiwa Mami ta masa wanka,Sai da Mami tayi masa wanka ta shirya shi ta shigo dubani taga nono bankar a wajen Riga, dariya ta kamata,tashina tayi tace me tallar nono a bashi nononsa, na kwantar dashi a gabana tace ba a bawa yaro nono haka ki tashi,na tashi zaune na bashi ya sha abinsa har dayan ya sha kamar nayi kuka,ana ta shigowa dubani kowa kallon nono yake ana tambaya

 Yaya nonon?nace da sauki Kun ganshi Nawwar ya zuke ruwan ciki,Ya nonon nace da sauki Kun ganshi kowa ta gani.

   Bilkisu tace shegiya wai har mu da ake boyewa Abu suna ta dariya suka ce su da dare zasu tafi kwanan hanya zasuyi,nace ai zan dawo boye abina bari na warke

    Salma ta shigo ta leka tace ah nono yayi lafiya Muji ta latsa tace da sauki sosai ba irin dazu ba runduna guda ba,akayi dariya tace Allah kamar kan maza masu Tara suma dirkaniya.

   Auta ne ya shigo yace fito mu tafi school Aunty ya randar taki,nace Auta sai na fadawa Nawwar , yace mu da Kiran mu aka yi mu gani sai ace munyi laifi muje Salma suka tafi.


     Ahsan sai da ya huce gajiyarsa sannan ya mike yaje yayi wanka tare da tsarkake jikinsa ya fito ya samu Cele tayi bacci tuni,baccin wahala,a hankali yasa harshensa a kunnenta ta bude idonta a hankali,ya Dan dagata ta kurma ihu ba Shiri ya saketa tana cewa zafi fa haba,hannu ta Mika masa a hankali ya Dan dagota tace wayyo Mai dani Mai dani,ya kwantar da ita yana ta tuntsira mata dariya yace har mun tare a gidanmu ya hada da Hausa da larabci,kwanciya yayi a gefenta yace wai ya akayi kika yarda ne? Cele ta harare shi tace to ni Maheerah ce da zan zauna Ina azabtar da Kai kauna ce ta sa fa, Cele tayi karya, Ahsan ya kwanta a kanta ba tare da ya sakar mata nauyi ba wani sabon sha'awarta yake ji amma yasan ta ji jiki dole ya kyaleta sai gobe,juyawa tayi sai tayi ruf da ciki Babu Kaya jikinta sai bargo,Bargon ya Bude a hankali ya zare wandonsa Shima ya wani kwanta a bayanta sosai kamar ya samu katifa sai dai bai saki nauyi ba,Cele taji Antena a bayanta ta zaro Ido,tace Salma Zaki ci ubanki wlh bazan ba Auta ba ke Zaki Kai kanki wlh tunda kika bata min shirina sai na bata naki sabo da ke zan dawo gobe,Ahsan sai sideta yake yana lallasheta,Cele tace na shiga uku sai kace kare ya samu Kashi,juyawa yayi ya kwanta tare da jawota ta koma jikinsa gaba daya ya ja musu bargo,Dukiyar fulanin Cele ya sha tabawa da tsotsa kafin ya samu yayi bacci da kyar badan ya Kai zuciyarsa nesa ba da sai ya Kara amma yana da tausayi haka ya hakura Yace sai da safe.


     Washe gari da Safe da asuba ya tashi yayi Alwala da brush Sallah yayi bai tashi Cele ba sai da ya gama azkar dinsa wurin 9am sannan ya tasheta cikin sallon masoya kissing din goshinta yayi a hankali ya gangaro idonta ta bude idonta a hankali,Murmushi ta saki a kunyace ta sha kunu lokaci guda tace na tuna jiya ba mutunci,daukanta yayi cak ta danji sauki,Idan zai gasata tace zafi zata Kone shi Kuma baya so ya cutar da ita sai ya mata da me dumi sosai ta danji dama,wanka ya mata yana kare mata kallo cike da shauki,ya gama mata tsaf, tayi na tsarkin, ta gama duk abinda zata yi ta fito ta iske shi ya fita ,tana goge gashinta ya dawo karbar towel din yayi ya jata ta zauna a cinyarsa,Cele tana zare Ido tace shike nan ni da Antena mun kulla kawance kullum muna tare sai na jita, yau ni na shige su zaki ci ubanki Salma,ba dama nayi motsi Antena tana kusa,Ahsan yana gama goge mata akwatinsa ya mike ya bude ya zaro mata wata munafukar guntuwar riga da kyar ta Dan haura Saman mazaunai,ta dakko bra ya kwace tare da ajiyeta gefe ya sa mata rigar cif cif ita,jikin mudubi ya jata a hankali tana wata tafiya tace wash kana Jana da sauri ta tsaya ta Kalli kanta komai shape ana gani nipples gatsal a waje,murmushin dole tayi ta sa hijab dinta har kasa tayi Sallah ta idar zata tashi yace ta zauna tayi azkhar sai da tayi sannan ya cire mata hijab din da Kansa,zama yayi ya taje mata gashin ya gyara mata tsaf ta kama da ribbon dinta,turaruka ya bata ta shafa lungu da Sako iri iri,harda wani misk a kwali me tsada ya Mika mata yace ta rike nata ne ,tayi godiya ta ajiye,suna kwance a saman bed kamar zai cinye Cele haka yake ji,Yaushe zan Kara? Cele tace sai an tare a gidan aure,lalala ya furta yana dariya knocking aka yi,ya ja bargo ya lullube Celensa ya tashi ya bude kofar,Auta ne, Ahsan yace yana zuwa ya sake rufe kofarsa ya lubbuwa Cele mayafin a saman  gashinta kan nata ma baza a kallar masa ba,Cele tace zaka tafi ne ai zamu ga tsiya,Bude kofa yayi Auta ya shigo,Cele baccin karya tayi,Auta yace Cele Ina kwana? Ahsan yace bata da lafiya kar ya damu su ba boye boye,Auta ya dinga dariya a ransa yace ka birgeni Ahsan wannan sunna me karfi ce kayi,Ahsan yaji Dadi yace ei Allah zai bada Lada,Auta ya sheke da dariya suka tafa,Ahsan yace abincin nan hotel din yaga menu bai masa ba a kawo masa irin na jiya amma banda me yaji,Cele ya tasa wai sai ta fadi abinda bakinta ke son ci,tashin duniya Cele taki tashi Ahsan ya gama Tona mata asiri,Ahsan yace a kawo duka irin na jiya banda yaji a kawo masa da tea amma ba Madara,Auta ya fita tare suke a motar da Salma,bata shugo ba tana compound din wajen,Auta ya fito wajenta tayi tsalle ta Dane shi ta baya tace layin nan yayi ba kowa fa ko kare,Kalli hotel dinma wani munafukin hotel,Auta yace na manyan Yara ne


      Auta abinda akace ya siyo ba shi ya siyo ba sai ya siyo fried rice and chicken sai hadin salat,ya siyo tuwon shinkafa miyar ganye sai fruits salat, yana dawowa Ahsan ya mikawa tare da key din motar ya juya tare da rike Salmansa suka fito a kafa tunda motar ya kawowa Ahsan,Salma ta kalle shi tace unguwar nan mamaki take bani ba kowa shuru,Auta ya fara fara Dan gudu yanda yake Exercise yana Dan sarsarfa yace yau ni na manta ma banyi ba dadinki ya ja min,Dariya Salma tayi ta tsaya har yayi mata nisa ta taka da Dan gudu itama yanda yake yi ta isko shi da gudu yana ganin ta Kamo shi ya sake takewa da gudu ba sosai ba,tana dariya ta sake dagewa itama tace sai na wuceka, tazo jikinsa suna dariya ta ture shi gefe ya jawota jikinsa yana dariya kamar me yanda Salma ta dage tana gudu itama dariyar take, hannu ya Mika mata ta rike suna tafiya a nutse a hankali suna Hira gwanin birgewa,Kar muje Makarantar nan yau cewar Salma,yace to Nima yau bana son zuwa,sai da suka yi tafiya me uban nisa a kafa sannan suka koma gida,direct garden suka nufa Salma tana shagwaba Allah sai ka min rawa,Auta yace rawa ba kida,Salma ta tashi ta dakko Bluetooth speaker ta kunna tasa kida suka warare uban kida,Salma ta nace tare za suyi,yace to fara,kafada ta makale tace mu fara a tare,Salma tasa Auta rawar dole wai Waka zasu bi,Auta ya dage suna ta faman shi da Salma tana koya masa haka akeyin kalar wannan,yace ni ban iya rawar nanayen nan ba kamar wani Dan daudu,Allah sai kayi yaci gaba suna ta faman,Mami ce ta rasa a Ina kida ke tashi a gidan ta fara dubawa har ta zagayo garden ta hango Auta da Salma suna ta tikar rawa,tace dama Basu tafi Makarantar ba Allah ya sauwake kuruciya kuwa ana zuba kuruciya,Mami tace yaushe ne suka Saba haka ne ban sani ba tana kallo Auta ya rungume Salma ta baya tana jikinsa hannayensa ta wuyanta ya dan rankwafa saitin kunnuwanta yana mata rada tana ta kyalkyala dariya,Shima dariyar yake kamar zata goyashi haka suke manne da juna,daukanta yayi ya shillata yayi tare da cafeta,kwacewa tayi ta kwashe da gudu ta tsaya cak ta juyo ta rike kugu tana yanga tana bin kidan ta karaso gaban Auta,Nawwar yana saman bene duk abinda suke yana kallon su,yace lallai kuruciya da Dadi, yaki aikata komai sai wasan banza Auta ya fiye wasa sai kayi zaton yayi hankali ashe Ina.


    Tsayawa yayi a jikin bishiya yana waya Salma tazo a hankali ta rungume shi,da hannu Daya ya rungumeta a jikinsa yana waya da Daya Hannun,suna facing juna har ya gama wayar ya maidata jaka zata tafi ya sa hannu a kugunta ya dawo da ita jikinsa,yace shagali bidiri zamuyi yau,Salma tace to muyi mana yace ba fa daga kafa,tace ba dai zaka ji Dadi ba to kayi ba komai na yarda,Auta yaji wani sanyi yace yau kice zamu rabarbashe Salma tace yes,ai ni nayi dace na samu mijina Dan Asali,tauraro na dan gayune ga kyawun fasali,ai da gani yankan nama yafi kuli wlh,ga nutsuwa ga kyawun hali,Auta ya Kalli Salma yanda take zaro kalamai fuskarta ya shafa a hankali cikin Salo yace Idan so haka yake to gaskiya soyayya akwai dadi sosai, kaunarki nake kewarki nake Auta ta,Salma ta sake shigewa jikinsa tace Allah birgeni kake yi,Sarauniyata,gimbiyata,Yar matata kin tafi Dani,Salma ta tararrabe fuska tace zanyi kuka kana sawa dadi zai kashe ni,a kunne ya rada mata kamar kin samu jariri haka Zaki yi rainona ko? Salma tace bama dole kullum sai na shayar da Kai fa Kai ai ka zama Jaririna,Auta ya jata suka zauna a kasan wajen,Nawwar ciki ya koma Mami ma taga komai tayi tafiyarta,kwanciya yayi a wajen tare da dora Kansa a mazaunanta yayi pillow da su tare da furta I'm Man of the Year na wannan shekarar ni Auta nine,Salma tana dariya tace yeah.


    Ahsan kuwa Cele ya taso ta mike da kyar jikinta duk yayi zafi kamar ta fara zazzabi,Sexy ya kirata,Cele ta zauna da kyau yana mata sannu,tace mu ci muje gidan kar Mami suga bana gida,Ahsan yace karki damu,ya bude abincin ya ga abinda Auta yayi murmushi yayi kawai yayi Bismillah ya fara cin tuwon yaji ya masa dadi,Cele kallonsa tayi burinta su koma gida Miracle ta sama mata maganin wannan wahalar da take sha,komai sai da suka ci a abincin suna gamawa ya dakko mata doguwar Abaya maroon and Silver ta shirya da kyar shi kuwa wata shaddar ya dakko sabuwa gadagal sea blue ya Saka abinsa Cele tana kallo abin mamakin ya iya komai sai da aka koya masa,yau ba hula sai gashinsa me yawa ya gyara sosai ya fesa turare,Cele ta manta tana da aure ta dauki turarensa zata fesa ya kwace da sauri yace kina da aure kisa kalar na matar aure ya bata wani marar karfi Wanda sai kazo jikinta zaka ji kamshin ta shafa ya gyara akwatinsa da komai ya kwashi kudi Yan dubu dubu ya zuba a aljihunsa,Hannun Cele ya rike ya dauki wayarsa ya musu Selfie yace washe garin first night dinsa,murmushi Cele tayi tace kayi kyau muje,da kyar take tafiya sai lallabawa take ya dauketa kawai kamar jajiriya suna dariya Cele tana jin kunya a haka ya sata a bayan motar lokacin Hammad Yazo da securities dinsa suka fita daga hotel din gaba daya zuwa gidan su Nawwar.


    Suna zuwa suka yi parking Ahsan ya fito a nutse ya zaga ya budewa Cele kofa tare da rike mata hannu suka fito,kin shiga yayi sai an fadawa masu gidan wai,haka Cele tazo tana wata irin tafiya sabo da ta ji jiki jiya ta fadawa Mami,ni kuwa waya ta kirani ta fada min,na shirya na fito Palo da Abdullah a hannuna,shigowa sukayi dariya na boye ganin Cele ta tamke baki sanda zata zauna da kyar, Mami ta masa sannu da zuwa ya gaisheta tace bari a Kira mazan,ta Kira Baffa,Papa da Nawwar duk suka zo suka gaisa da Ahsan,Nawwar tsabar Islamiyya da yayi yana jin larabci ba laifi sai naji suna ta yi,Ahsan yace a Ina yafi dadin zama zan siyi gida ne,sai Nawwar yace ai nan garin yafi ko Ina dadin weather me kyau,Ahsan yace Shima garin ya masa kyau gaskiya ba zafi ba rana sai ruwa,Mami dasu Baffa suka tafi suka barshi da Nawwar suna ta faman hira,Cele tashi tayi ta lallaba daki na,na bawa Nawwar dansa nace rike shi na bita ciki,samun Cele nayi ta dage Riga tana karewa Local government Kallo,juyowa tayi da sauri ,dariya ta kwace min nace muguntarki ta jawo Miki,Cele ta hade rai tace sai akace Miki wani abu ya faru ke fa Rabi dakikiya ce Idan akace kauye tana jikinka to sai a hankali,Nace hmm nifa da ciwon nono na kwana jiya sauki na samu yau da Nawwar ya zuke min ruwan sannan aka bani magunguna kin gani Kalli na dage mata doguwar rigar dake jikina daga ni sai dan short wando Cele tace haka ake Bude rigar tun daga kasa sai an dagota,ai Ina da wandona,Cele taga nonon ba wani kumbura da yayi sosai tace ke dai kawai baki da dauriya,Kwana nayi Ina kuka,ke Dalla matsa akan wannan shine baza ki jure ba kinga ciwon nonon wasu kuwa,ni ban iya wata juriya ba kuka na zanyi,ai sai kiyi waje kika samu shi yasa dama matan aure Idan mijinsu na kusa shagwabar tsiya,Yanzu Rabin Kauye ya za ayi ni da na sani bance Yazo kasar nan yanzu ba wlh,kafin ya tafi wlh sai ya min ciki,wannan da Alama bazai barni na huta ba takura min zaiyi, Star da tsegumi ta zaci Cele a gidan ta kwana sai gata da safe wai dubiyar miracle tazo,Cele taki kulata,Star tace ta balarabe ba magana ya juyan Madara?,Cele ta kalleta tace amma Star Allah ya Isa tsakanina dake ban taba sanin baki da Imani ba sai yau,Star tayi dariya tace ya aka yi Style nawa yayi ta tambaya tare da fisgo Cele ta jawota,Kara Cele ta saki tace mene haka,Star ta kalleta tace baki gashi ba muje a koya Miki,ba Yar iskar da zata kalle min jiki,Star tace ai kuwa Zaki ci ubanki wallahi bazai kyaleki ki huta ba gwara ma ki taimaki kanki,can Kuma suka ji muryar Cele to a hada ruwan zafin tana turo dan bakinta,Star tace tube to,wai ni sa'arku ce sai kace wata yarku sai da ta gama masifarta sannan ta tube ta daura towel tace zanyi da kaina kowacce tayi zamanta ta shige toilet din,ta zauna a ruwan zubur ta mike ta sake zama a hankali har ta daure ta zauna sai da Cele tayi tayi gashinta sosai da kanta ta sake wanka ta fito,Star ce ta turo mata wani magani tace ki sha wanna Cele tasa kafa tayi foli foli da shi a cikin jarkar tace uwatas baza a sha ba,Star tayi dariya ta dauke abinta tace kinwa kanki wlh,ni wannan Shaye shayen naku bazan iya ba sai Kun kashe min kayan ciki da maganin banza,Nace kyaleta Star zata kawo kanta indai balarabe ne watarana ma sai Niimarki ta kafe kaf,Star tace ke ya nono? Na budewa Star nace kin gani na barin hagu ne,Star kalla tace a'a Allah ya rufa Miki asiri,nace daga shi kiji,Star tace wannan Ina zai dagu shi abu kyam da su,Salma ta daga shi nace,Star ta dinga dariya tace amma Salma ba karamar makaryaciya bace,boyon nono ya kare Kuma,Rabi tace ai a jiya banji kunya uban kowa ya gani ba,Ina kallon Nawwar ya gama fushinsa wai Ina ta talla da abu nace kayi ka gama,Cele tana jinmu tana shiryawa har ta gama tace wai yau ya Banga Salma bane tun dazu suka siyo mana abinci suka taho ko akwai school ne? tana can wajen Auta ba wata Makaranta da suka je dawowa gida suka yi yanzu soyayya ce a gabansu,Cele tace hmm kawai tace zuwa yamma zan dawo ai Rabin kauye wallahi ki barni da Salma,Nace Dan Allah karki sa mata,Cele tace ai in kika ga ban sawa Yar nan ba to sai in mutuwa nayi ko bata sha ba Kuma Idan kika fada mata wlh yau zamu tafi Kaduna komai dare bazan sake kwana ba,Star tace ni da za ki bani kwangilar ma ai duk lemo zan hadawa mutane gidan nan kowa ya sha har su Mami da Papa,Baffa ayi ta harka ranar kamar gidan Yan iska,Cele tace ai ni na fi so na sawa waccen tsohuwar marar miji Iyamami mu gani ko har yau sinadaran jikinta suna aiki,dariya mukayi nace wlh baza ku sa musu ba wannan ai mugunta ce kede kin sawa wata mugun nufinki ya dawo kanki,Cele taji haushi ta fita sai kitchen tace da rana Salma zata yi lunch ta hada juice kadan ta zuba maganin sha'awar a ciki ta boye yayi sanyi a fridge ,ta koma dakina tace ai jiya ni naga Antena Original din,Ya zafi? Star ta tambaya,Cele tace habawa ba a magana Allah ya kiyaye gaba kawai,Star tace ai kuwa bazai kiyaye ba anjima ma yi zaiyi wlh maza ba ruwansu,Cele tace haba haba dai Idan kuwa ya sake yau kawai Idan Kun ganni ku kirani da matar mahaukaci,Star tace an gama Rabi ki rike sunan,Maganin ta sake mikawa Cele tace wlh Bai da illa da tsada na siya kawai Niima zai saukar Miki yana gyara kuma Local government Dan wahalar da kike ji zai rage,Cele tace kin tabbata Idan naji ba haka ba Sai nazo har gidanku naci ubanki ba ruwana da cikinki,daga abin arziki cewar Star,Salma ta karba ta sha,ni kuwa nayi shuru,Cele tace mene ne sarkin kwailo? Nace na fara Sallah fa tsoro nake ji Nawwar ya gani cewa zaiyi mu tafi gida boyewa zanyi na dinga yin Sallar a boye ,dariya Cele tayi tace wallahi sai na fada masa kinji na rantse,,Na hau rokon Cele karta fada daga yin suna.


    Ahsan ya matsu Cele ta fito su tafi a matse yake shi Kam ya dandana yaji Dadinta bazai iya hakuri,yace da Nawwar ya kirata su tafi bacci zaiyi,Nawwar ya leko yace kizo Cele wai ku tafi bacci zaiyi,Cele tace Ya ilahi yaje yayi baccinsa mana wannan wacce masifa ce haka shike nan kullum kana kugun mutum ni wlh bazan iya masifar ba,tun Kana hakuri sai an kureka,bazan iya wannan rayuwar ba Babu dama ka huta haka akeyi tsakani da Allah,Dan Allah Yaya Nawwar kace ya bari ayi lunch ka taimaka min wannan bala'in nasa ya isheni,Nawwar a ransa yace Allah yasa ba irin Mijin Mami bane wannan irin magiya da Cele take masa da gani bata hayyacinta sabo da tana da juriya ita,Nawwar ne yaje ya lallaba Ahsan ya bari suyi lunch,baiyi musu ba yace to,Cele bacci ta kwanta tana yi na gajiya,Wise ce ta shigo abin dariya ya bata tace Salma shegiya dazu ma rawa ta dinga tika ita lafiya garau,Cele ce ta Farka tace haba harda rawa? tace ai speaker ma ta sa suka chashe da Auta,Cele tace hmmm zata gane kurenta,Wise tace Nima wlh so nake a gama da yarinyar nan,Salma tace na Kara Hada juice da maganin yana fridge,Wise tace Allah yasa dai ba shi aka bawa Ahsan ba naga yana ta Shan juice,Cele da uban wani tsalle ta tashi ta fito ta Daina jin ciwon ma,kitchen ta duba taga nata yana nan yanda ta ajiye sai ta dauke abinta,A hanya suka ci karo da Mami,tace yawwa Cele Dan zuba min juice din nan yayi min kyau ke kika hada? Cele tace ae dazu nayi shi ta koma kitchen ta dakko cup ta cikawa Mami taf tace Baffa yana nan Mami? Tace ae ai yau yace ma bazai je wajen aiki ba,Cele tace to  dama bamu gaisa bane zanzo anjima na gaida shi,Mami tace to tana Shan juice dinta hankali kwance har Hamra tana cewa ta San mata ta hanata ta koma sashen Baffa ta shanye abinta tas ita kadai,Cele dariya take ta shiga dakina tana rike ciki,tace ke Surukarki yau zata ji kidan Antena wallahi cewa tayi na San mata zata sha yayi mata,ba yanda zanyi na hanata to nace an sa me a ciki,Star tace bari na tashi na bar gidan nan tsofaffin gida na Abu haka,Wise tace bashi fa da wani karfi Mami ta Saba dadinsa Zata ji ita mene a ciki,ni wallahi Papa ma da kudinsa yake siyo mana yace na sa a kawo ai enjoying akeyi Miracle ya nonon? Nace Wise da sauki bude ki gani tace ai naganki fes da sauki,Nace Ni fa family planning zanyi wlh bazan iya wannan haihuwar akai akai ba,Wise tace da haka Zaki zauna ki huta gaskiya tukun ki dauki mataki,tace kinga magun guna da nace likita ta rubuta min na planning,tace ae wannan na masu shayarwa ne kullum Daya duk ta karanta min dokokin,ai da shirina a kusa na shirya tsaf.


    Mami kuwa tana can wajen Baffa abinta ta mike ta sawa kofar bedroom key,ta dawo ta kwanta kusa da Baffa,Baffa ya kalleta tana faman makale masa,yace lafiya Madam,tace uhm kadai bari daga Shan juice na fara jin yanayin bukata,Baffa yace bana son wani zance ko dai wani maganin ku na mata kika sha? Mami tace da uwar ranar nan zan sha magani sai kace yarinya,Baffa yace a takaice dai kice Mijinki kike so? Mami tace sosai kamar ba gobe,Baffa ya ajiye wayarsa tare da zare glass suka fara sarrafa juna,Yayiwa Mami harka iya harka duk wani kokarinsa yau sai da ya kure shi amma Mami tace ban gaji ba kamar ba ayi komai ba fa,Baffa yace wai wai bari na huta jinin tsoho ya dawo jikinsa,Mami tace wanne irin tsoho ni ba tsoho bane kai a wajena sai da suka ci abinci suka ci gaba,sun gamsu yafi sau nawa amma Mami tace Ina,Baffa yace to abu Kuma ya zama sai Kalu Innalillahi wa Innayhirajun,Mami bata da karfin jini ya kwasheta da yawa maganin,kamar zata yiwa Baffa kuka ita aci gaba,Baffa yace shike nan tawa ta Kare yau ruwan jikina zai tsotse to wallahi sai na huta,Mami tace to suka yi ciye ciyensu Baffa ya dawo yace daga wannan shike nan ko kin dawo dai dai ko baki dawo ba bazan iya ba Kuma,suna yi Mami tace Bai Isa ba yace to ki cika da salatin Annabi Allah ya bamu alheri ni na fasa hutun ma gidan zan bari Kuma ki sani nayi na sati guda yau kin shanye abinki na sati daya ke da ganinsa ma sai bayn sati daya ya mike ya shiga toilet,Mami ta kwanta tace wannan lemon ba lemo ne na Allah da manzo ba karya yarinyar nan take,amma yarinyar nan anyi Yar banza kwadayina nane ya ja min,dama ka guji cin kayan matasan mata irin wannan,su kuwa sai kace Inji hak suke sha wannan ai guba ce,Baffa ya fito a wanka ya samu Mami tana zance ita kadai ki tashi kiyi wankanki ba samu Zaki sake yi ba,Harararsa Mami tayi tace ai Kai dama ka rube rubabbe ne Kai baka iya komai ba,Baffa yace naji komai na dauka shine,ya ma yaran nan suke ce mata yawwa akan wannan kice bani da Antenar gaba daya ma bazan damu ba,ya gama shirinsa yace kinga tafiyata sai kace doki nayi yafi a irga a lokaci guda duk rashin hakurina Ina zan iya haka.


     Salma ce ta shigo nace Ina Autan naki? Tace yanzu na kwantar da abina bacci yake,Cele ta jawo juice dinta gaba taki cewa Salma gashi,Salma tace ba tayi Cele ya kwanan amarci? Cele tace in Zaki sha ki to ki sha mana na hanaki ne ni,ai na sani ba rowa wlh kinyi a rayuwa Cele, Salma ta dauka muna gani ta fara sha tace na shanye? Cele tace shanye mana, Salma ta durfafi Abu, nace Salma ki ajiye lemon nan wallahi maganin sha'awa ta sa ciki da shegen rawar kanki, Salma ta Bude baki tayi toilet da gudu tana kakarin amai Amma bata yi ba,ragowar ta zubar a toilet,Cele ta dinga dariya tace Alhmdllh Salma a tafi wajen Auta,Salma tace Allah ya kiyaye karfin jini ne Dani wlh ba ko wanne magani ke daukana ba,ni magani ma ko na bacci ne ba ko wanne ke sani baccin ba,Cele tace to ai shike nan ,Salma ta zauna aka ci gaba da hira ko a jikinta,ta fara jin sha'awa sai tayi shuru ta fuske tsabar iya munafunci Salma bata tashi ba Kuma bata nuna alamar wani abu ya dameta ba gashi Kuma tanaji kamar hauka.

    Cele ranta ya baci kamar me ganin Salma normal,Salma tace bari na ebo mana abinci,ta mike ta fita tana shiga kitchen tace wayyo wajen Autana zan tafi,amma sai da ta Kai abincin muka ci,Ahsan yace Cele ta fito su tafi,Cele ta mike tana kallon Salma tana tafiya tana waigen Salma,Salma tace awai na fada muku karfin jini gareni,Cele tana tafiya na Kalli Salma Nace kina jin wani abu ne? Salma tace ba abinda nake ji ni kalau nake,nace Allah ya Miki baiwa har su Star sunyi mamaki matuka haka har Salma ta daga wayar karya tace Auta yana Kiranta ta tashi,ba Wanda ya gane Salma taji wani abu.


     Tana tafiya ta koma can part dinsu tana shiga bedroom wanka tayi ta fito,Auta yace wannan wanne irin wanka ne mintu nawa kacal har kin fito Salma tace Kai dai ba kayi naka ba ai shike nan,Kitchen ta koma cikin tarkacen da ba a taba amfani da su ba ta samo katon Bowl sabo da aka ajiye su,ta ajiye shi a kasa ta shiga ciki ta zauna tace yawwa wannan gashi cikin surri,ta Ebo gishirinta ta zuba a ciki ta nufo dakin Auta Kam Kam da Katon Baho,Auta ya bita da kallo ta shige da abinta toilet ta fito tana goge hannunta tace na wanke shi tas na zuba gishirin a ciki zaka Ganshi Incase of ko na fita a hayyacina,,Auta yace me zai faru Kuma haihuwa Zaki yi ne?,daure da guntun towel dinta tazo ta karbi wayar Auta ta ajiyeta a gefe ta zauna a cinyarsa suna facing juna,tace wlh ban San me nake ji ba yau amma Cele tace sha'awa ce na sha,kika sha a Ina? a lemo suka bani na sha Salma ta saki kuka tace wallahi wani abu nake ta ji ni ban taba jin irinsa ba,Auta a ransa yace ubangiji Allah kayiwa Cele Albarka Allah ka zundumata a Aljanna ni wannan zuwan na Cele ni ta yiwa shi,zuwan Cele alkhairi ne kullum yarinyar nan aji take faman ja min na rasa yanda zanyi da ita,kullum ta kalallameni ta hana,sau biyu muna Sallar Nafeela zanci amarci ta hanani,Antena kullum bata kwanciya,ni da nasan da maganin da tuni ma na bata da kaina ni Kam,towel din ya zare mata gaba daya,ya fara kissing dinta duk ta haukace tace banji kiss din yana Kara ba ai sai naji sauti sannan nasan ana abu,ta fara yiwa Auta wani kiss Wanda bata San ma ta iya ba,Auta ya kwanta tana samansa ta turmushe Auta yana ta shiwa Cele Albarka a ransa,Auta jikinsa ya dauki mazari sai tsuma yake ya maidata saman gadon shi ya koma Samanta zai cire kayansa Salma ta jawo hannayensa tace Autana wayyo nan Kai fa suke Kira ta dora a saman boobs dinta yace to Idan ba a cire kayan ba ta yaya za a Miki,Salma tace yi sauri,ya cire rigarsa tace Ina son jikinka tana shafawa,Auta yace yau nake Auta sak,ya fara ciki cikin cire shegen wandonsa na gayu gashi tight a farfashe,Salma tace Wanda ya kirkiri wandon nan Allah ya kwashewa babarsa Albarka Dan Iskan bature ai bashi da basira shi da zai tsara muku buje,Auta yaci dariya yau bature me wando yaci zagi wajen Salma,ta Kalli Antenar Auta tace baza ta shiga wajen nan ba gaskiya Auta kaga yar kofar ta wangale masa,Auta ya zaro Ido yace ni dai wannan ba Salmata bace, tace Allah itace harda girgiza kirji ta jawo Autanta,Salma yau kamar ta taba bariki,Auta wani zazzafan salo yake mata na musamman,Suka haukata kansu Kukan Dadi suke Auta ya koma kamar wani Zaki amma Salma bata ji Tsoronsa ba kawai komai bashi take yi,Auta yasan duk karyar banza ce Idan ya fara sai tayi kuka shi yasa kar ta tona masa asiri kawai ya kunna kida sosai yanda baza aji komai ba sai kida,Salma tana faman furta Ina sonka mijina tana kukan Dadi,sai kace jariri haka take bawa Auta boobs shi Kuma yayi lamama sai zaro zancen iya shege yake yana sa Salma a wani Halin,Kalmomi yake fada masu nauyin gaske kuru kuru,a hankali zai shigeta amma Salma harda zuga auta cikin rawar murya ta furta go deeper,harder, faster and spark my head,Make me Moan  please,Auta ya girgiza Kai magana ma ta gagare shi yace an gama ka da kyar ai kuwa yana tashi dama tuni tayi wet tun kafin ma su fara komai,Shi ba taba Yi yayi ba yaji zafi Shima Kansa sai da yayi Kara kafin ya samu ya fasa Salma,Salma ihu ta tsandara duk wani dadi ta daina jinsa,ta saki ihu kamar wani inji ko tsayawa ta huta bata yi,Wayyo Baso,Basooooo ...Baso ...wayyooo Yan uwana na Ringim zai kashe ni,zai kashe ni,Nawaf Allah ya Isa tana ture shi dukan kirjin Auta takeyi ko motsi baiyi ba,abinda ya kawoshi kawai yake aiwatarwa shi kukan ma sai yaga kamar Dadi take ji yana Kara masa kaimi ne,gashi da safe sunyi romancing ya kawo yanzu Kam bazai zo da wuri ba,Salma ta jawo wani novel Kato na turanci da Auta ke karantawa ta dinga kwada mata kirji sai da tayi fata fata da littafin nan a jikin Auta,Auta shi ko a jikinsa kalamai masu Dadi yake furta mata,Salma tun tana masa bore kawai ya danne hannayenta shike nan sai ihunta kamar zata tsaga gari,Kuma ga kida na tashi,Baffa ya fito zai shiga mota yaji ga kida nayi ga Ihun mace Kuma,Baffa yace wata wakar da su Auta suke ji ba kan gado ba tsari yanzu wannan Waka da me tayi kama a dinga maganganun ana ihu ga uban kida ko Dadi Babu Kai kuruci dangin hauka ya fita,Duk ihun Salma indai mutum ya fito sai yaji amma kowa tunaninsa a cikin wakar akeyi,Nawwar ya fito zai fita Yana ji ya tantance wancen ihun Salma ne ba kida ne kadai ba,tsoro ya kama shi yace karfa Auta ya kashe yarinyar can,Nawwar ba ruwanka wata zuciyar tace yayi tafiyarsa,Mami dai ita ta gaji bacci yayi gaba da ita tuni.

    Auta yau ya gurje Salma tas sai da ya gamsu matuka sannan ya sakar mata nauyinsa ya rungumeta,Salma tana uban kuka tace Dan iskan Bawa ai sai ka fito ko, ni din kike zagi ya furta yana murmushi tace ae din tana hawaye,yana sani da zai zare jikinsa ma ya sake mata mugunta ta fashe da sabo kuka,Sorry cewar Auta ta dake shi a kirji wlh bazan taba yafe maka ba ko kabarinka yana ci da wuta,Auta yayi dariya yace yau nifa a nishadi nake ko me Zaki min bazan ji ba,Kwarto,Maye,yace ae mana indai na Salma ne ba ai shike nan,na Daina sonka duk yabonka da nayi na kwashe abina baka da komai,Auta yace gaskiya nayi ragargaza yau har da Dan jininki,Salma ta fara sabon kuka,yace shike nan Salma kin shiga uku Kuma dani,Salma tana ta kuka yace muyi abinmu a sirri ko? taki kulashi tace ni ka Kira min Aunty Wise,yace wlh ba wacce zan Kira baza ki tona mana asiri ba su dinga tsokanata haka kawai kina nan ba shiga ba fita,a sakko Dani kasa inji Salma,Auta ya dakkota ya kwantar da ita kasa,sai kace zata mutu,tace bazan iya da Kai ba Auta hariji ne Kai ka auro wata,Auta yace me zanyi da mata biyu ni Basu dameni ba wlh bani da buri tsab Zaki iya,tace bazan iya ba nasan ma mutuwa zanyi indai haka zaka dinga yi min.

    Auta dakin ya gyara da bed din ya canja bedsheet Salma ta daga Kai sama sai hawaye ratata tana Jan majina tace ka maidani gadon Auta ya gyarata ya sa mata Yar rigar bacci yace kafin ki huta ayi wanka,tace kayi min yanzu ni kar wajen yayi tsami na Kara shiga uku,Auta ya dinga dariya Kuma taki Daina kukan,tace Allah ya tsinewa Cele,tunda tazo naga garin nan yayi duhu gidan nan har hayaki ya dinga yi alamar bala'i ta sauka,na rasa dalili ashe zuwanta ne,ba irin mugayen mafarkan da banyi ba tun zuwan Cele gidan nan nake muggan mafarkai ashe ga fassararsa tazo,Auta yace ni kuwa haske ne Yazo na gani Ina ta mafarkai masu Dadi, Salma tace duk da Kai mijina ne wallahi sai nace Allah ya tsinewa Mai karya ni yanzu bana ganin girmanka ka sire min, ka kwance min Kuma fadanmu ya dawo sabo.

  Auta yace yarinya sai na Kara yi tukun Zaki bayani wlh ki godewa Allah Idan yau da dare na kyale ki,Sai kace wani bakin uwa ka dinga Abu kenan ta dinga juye juye akan gadon tana cewa yaji a sakko dani kasa,Auta ya sake kinkimota kasan tiles.


     Baffa sai dare ya Kira Mami a waya yace kin warke na dawo gidan? dariya Mami tayi tace au Idan ban warke ba baza ka dawo ba? Baffa yace sai na kwana a office yafi min,Mami tace to da nayi bacci na tashi Alhmdllh Babu sai kadan,yace iceko Zaki iya daurewa? Mami tace ae yace to yawwa gani nan a shirya min abinci me rai da lafiya ruwan jikina ya dawo,Mami tayi dariya tace Kai Auta ya gado wlh a abin dariya ta kashe wayarta.

    Auta ko wanka baiyi ba ya zira jallabiya ya fito ya Kira Hamra a nutse tazo inda yake tsaye a compound tace Auta ya akayi ne naga baki yaki rufuwa,Auta yace kinga kece Yar uwata yanzu a gidan nan bani da kamar ki,Hamra tace ae,yace abinda zan fada Miki kawai shine kiyi aure da wuri da gaggawa,Salma ta kwashe da dariya tace to Auta kalau dai? Auta yace kawai na fada Miki ku dinga yin aure, ke in ana Sallah ba a magana shawara na baki kiyi aure kawai,tace to na gode ai zanyi inshallah,ya tafi ya Kara gaba sai wajena Ina kwance ya shigo yace me ciwon nono,nace Kai ka daina jawo min tsiya ya kusa warkewa yace mu gani? Nace baza a nuna ba,yayi dariya yace na dai gani jiya Nawwar yana ta jin haushi na nace nifa bani nace a nuna min ba,nace Kai rabu da shi azaba ta isheni, ya akayi ne Auta Ina Salman? Auta har zai ce bata da lafiya sai ya fasa yace sirrinmu ne ba ruwana tace bakina Kanin kafata,dariya nayi sabo da nasan abin dariyar auta ban kawo komai ba,Wise ce ta shugo ta kawo min abinci tace Auta kalau sai wani dariya kake Kai kadai kamar sabon kamu,Auta yace a bar zancen dai ya juya ya fice,ya tafi wajen Mami ya samu ta fito wanka yace Mami kwalliya kike ne,tace a'a wanka nake,dariya yayi yace harda baka ma Mami ai shike nan,tace wato Auta yanzu kida ka sa a gaba ku cikawa mutane gida da kida baza kuje Makaranta ba ko wlh zan fadawa Baffa ya Dan iskanci an saka ku a school baza ku Maida  hankali ba,Auta yace hutu muka dauka na Honey moon,Mami yaushe zaki sallame mu mu koma gidan mu tun da an gama wancen,Mami ta kalle shi tace to ba yanzu ba,yace ai ga irinta nan ba dama muyi Abu sai a sa mana Ido mu wlh gidanmu zamu koma,Mami tace to Idan Kaine da kanka sai ka tafi,yace please Mami,tace ai bance baza ku koma ba Auta zaku koma ba sai ka tambaya ba,to yace ya juya ya tafi cike da nishadi yau sai gashi a bangaren Iyamami wai yaje gaisheta,Iyamami ta zaci kalau kalau harda murna tace ai mun shirya yanzu da Mijin nawa ko? Auta yace ae mun shirya amma ki gyara halinki Idan ba haka ba kishiyarki ta kwace ni ,Iyamami tace wane mutum da tsohuwar Zuma ake magani,Auta yace ke baza ki tareni da Surutu ba ta karfe na tana can ya fice ya barta.


    Cele kuwa Ahsan sai da ya lodar musu kayan ciye ciye suka koma hotel,wanka yayi sannan tayi itama yana zaune yana latsa waya ta fito,wayar ya jefar a saman bed yazo ya rungume Cele a hankali ya janye towel din duk karfin zuciyar Cele sai da tayi Kwalla taga azaba tana tunkarota Kuma Ahsan ba hakura zaiyi ba,kokawa ta fara yi da shi Cele ta fara cewa ka sakeni zan zageka,Auren balarabe ba Dadi ba armashi,ta fisge ta ja gefe ta rabe a bango tana zaro Ido,yana ta kowa ta fece ta koma Daya barin tana cewa tsakani da Allah ai ba haka ake yi ba sai ayi Abu salamun salama,Salamun Salama Ahsan,Ahsan yace ae Salamun Salama wai zaiyi ya tafi ya damko Cele ta saki kururuwa a hotel din da ba hayaniya,Cele ita wai da karfinta zata kwaci kanta ita ga me ji da karfi Ahsan riko kadan ya mata ta kasa komai tace ashe ba Salmanu bane,dariya yayi ganin ta kasa kwacewa yace kyaleki fa nake yi ni bana kokawa da mutum,Cele tace Idan da gaske ne ka sakeni mana yanzu,yace ai banda akan wannan abin Ina sonki Ina son shi yasa ban iya hakura,Cele tace Dan Allah kayi hakuri,kafada ya makale tace kar muyi haka dakai Ahsan,yace haka nake so muyi,tace to tambadadde  Kai kamar an kifa hular kwano,me zokalar Antena Dan tijara wato tijarani zaka yi to wlh baza kaga bayana ba sai dai Local government taga bayanka ,na taba ganin Antena haka a duniya ta dinga Abu sai kace farfelar jirgi, wai fankar dake wanawa a jirgi helicopter, Ahsan ba sani yayi me take nufi ba, ya dauketa taki tana wutsil wutsil tana masifa tana cewa zai kaini kan gadon jaraba na shiga uku ta dire a kasa tana tirjewa yana Janta a hankali shi dariya ma take bashi kamar yana Jan gardamammen rago haka suke da Cele shi Kuma bazai iya hakura ba ko me zata yi,Cele tace zanyi tsinuwa zan tsine maka,sakinta yayi ya dauketa kamar tsinke,tace kaka kazo ka tafi da gawar Celenka Balarabe ya kashe ni an gama,na jawa kaina.

   Cele ta roke shi ya bata waya ya Mika mata kuwa tana hannunsa,tace gwara ko Rabin kauye na barwa Wasiyya,Wayar ya kwace ganin tana bata masa lokaci.


    Su Dagaci suna zaune a gida suna cin masara dafaffiya Gaji tace gobe I yanzu muna gidan Rabi,Mairo ce ta shigo tsidik tayi sallama da akwatunanta biyu na kaya da yarta Madina a bayanta,Ido suka zazzaro suka mike tare da hada baki suka ambata Mairoooooo ......

 



   



AsmaBaffa🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2 🌼

             MATAFIYA


No comments