Breaking News

Kyalkyalin Kauna 26

 EPISODE 2️⃣6️⃣




YOU WANT TO JOIN MY GROUP INDA NAKE POSTING

Join this group


https://chat.whatsapp.com/Ldp0mH4BHq0INXTvgqMFjl


He got seriously busy a club dan kayan da CP yasakin musu shine yasa akai sorting out akama kowa delivery, wuraren 4:35 yadawo office nashi yazauna yaduba agogo yakalla baisan mesaba hakanan yaji yana tunanin Yasmeen, sosai taketa fadowa ranshi, abincinta dayaci dazu ne yaji inama zai samu yaci yanzu, this is the second abinci mai dadi daya tabashi in his entire life, daga tuwon ranan nan sai this rice, lumshe idanu yayi shi baimasan mesa yake tunanin yarinyar ba, tashi yayi yadauki wayanshi yafito ganinshi yasa Dan yabishi abaya suna zuwa waje mota suka shiga direba yajasu zuwa gida lokacin kusan 5:15AM.



Budemai kofa Dan yayi saukowa yayi ahankali yafara tafiya yawuce yashiga cikin gida Dan biyeda shi abaya, direct study nashi yawuce batare daya kalli dakin da Yasmeen keciki ba ko guards dake gadin gaban dakin, zama yayi akan kujeranshi yana kokarin bude laptop daya daga cikin guards dake gadin dakin da Yasmeen keciki yazo, knocking yayi juyowa Dan yayi yakalli kofan sannan yawuce yafita kafin yadawo gaban table yaje cikeda girmamawa yace “Sir sunce Yarinyar chan batada lafiya” chak ya tsayar da abinda yakeyi batare daya kalli Dan ba, shi kanshi Dan abin mamaki yabashi yanda daga fadin bata da lafiya ya tsayar da abinda yakeyi, kusan 60secs yayi ahaka sannan yadago fuskanshi ahankali yakalli Dan bayabo ba fallasa yace “meya sameta”? Anatse Dan yace “sunce tanata kuka wai cikinta da kanta na ciwo but yanzu sunjita shiru” dauke kanshi yayi daga kallon Dan yamaida idanunshi kan laptop na gabanshi yafara typing ahankali wanda zaka tabbatar hankalinshi bayakan abinda yake typawa saikuma chan ya tsayar da typing din, dan gajeren wahalallen tsaki yaja kafin yaja kan laptop din yarufe kaman zai fasa laptop din yamike tsaye yawuce yafita daga study Dan yabishi yana zuwa gaban dakin hannunshi yasa a aljihu yaciro key dakin yabude sannan ya murza hannun yashiga cikin dakin, tana kwance kan gado ta dukunkune tarufa da bargo idanunta sun wani kalan kumbura kaman nama sunyi suntum tana fitarda numfashi da kyar hancinta ya kumbura yay dan ja alamun kaman mura take, daga kanshi yayi yakalli AC dakin gabaki dayanshi abude hakan yasa yakarasa gaban bango yakashe switch din sannan yadawo gaban gadon yanabin dakin da kallo plate na abincin dazu ya kalla shinkafan kadan taci bama ta taba naman ba amman ta shanye ruwan goran tass, karasowa gaban gadon yayi yadan duko kadan yana kallon fuskanta dogayen eyelash nata yakalla da bakin giranta dakenan acike dam, dauke kanshi yayi dasauri saikuma gently yakai yatsanshi daya kaman mai tsoro yadaura kan goshinta zafi yaji sosai na bala’i, dasauri yajaye hannun yajuya dasauri zai fita saikuma yadawo yasake kallon fuskanta yajuya dasauri yayi wajen kofa, haryasa hannunshi kan handle zai murza yafita yaji murya chan kasa cikin bacci kai laushin gaske tace “Ammi!” Dasauri yajuyo yakalleta gani yayi takara dukunkunewa jikinta na rawa,  ahankali yataka zuwa gabanta this time around tsugunnawa yayi gaban gadon yana wani kalan leka fuskanta kaman irin dan yaron nan dake kallon abinda baitaba gani ba, mamaki yake why he is even worried dan batada lafiya, like what’s his business da rashin lafiyan ta, kaman taji ana kallonta yunkurowa tayi dasauri kaman wacce aka fizgota hakan yasa yabita da kallo yana kokarin tashi, bargon jikinta ta yaye dawani kalan gudu tayi bathroom dake dakin mikewa tsaye yayi yabita da kallo yanajin yanda take kwara amai kaman kayan cikinta zai fito acikin bayin duk yana tsaye awajen, kusan 5minutes tayi abayin sannan ta wanke fuskanta tafito tana tafiya ahankali kaman zata fadi dan wani kalan jiri jiri takeji hakanan, daidai gaban bayin ta tsaya iska kaman zai hureta tafadi tadago shanyayyun idanunta takalleshi da idanuwanta da bamata gani da kyau sabida yanda suka kumbura, dauke kanta tayi daga kallonshi sabida yanda taga yana kallonta tazare hannunta ahankali daga jikin kofan data dafa tadaga kafanta ahankali tafara tafiya luuuuu kawai tajita tabi iska zata zube Maheer dake kallonta dawani kalan sauri ya tarota tafada hannunshi idanunta a lumshe kaman wacce ta mutu jikinta yayi wani bakin zafi, kusan 1minute yayi ahaka yana kallonta yanda yatareta a hannu kafin ahankali yasa hannunshi zuwa kasan kafanta yadauketa chak kaman yar baby yafara tafiya da ita yazo gaban gadon wani kalan kwantar da ita yayi ahankali yana kallon fuskanta kaman yanzu yafara ganinta, ahankali yasa bargo yarufa mata yawuce yafita da sauri bai jimaba yadawo rikeda abun duba temperature ganin temperature nata is too high zata iya fara convulsing at any moment yasa yaciro wayanshi dasauri, wani number yashiga daddannawa awayanshi sannan yashiga wajen text message yayi jim kaman mai tunanin tura sakon kafin chan yayi typing “Sick” yayi sending sannan ya ijiye wayan agefenshi sannan yasake juyowa yana kallon fuskanta, ayanda yake kallon fuskanta ko zaka dauka idan aka bashi paper zai zanata ne dan kallon kaman yaga abinda baitaba gani aduniya ba.



Wuraren 6 Dan yayi knocking dakin hakan yasa yakalli kofan baki yabude zaice come in saikuma yakalleta, tashi yayi ahankali yawuce wajen kofa bude kofan yayi ahankali hada idanu yayi dawani kyakkyawan matashi wanda kana ganinshi kaga mate na Maheer shima black beauty yana sanye da jumper na milk yadi Riga da wando hannunshi rikeda wata jaka fuskanshi daure tamau yana kallon Maheer din dashima yahade rai yakalli Dan yace “leave us alone” dasauri daga Dan har sauran guards din sukabar wajen dukansu suka tafi chan palour, akufule dayan guy din dake kallon Maheer din yace “akan me zakamin text bakada lafiya bayan lafiyanka kalau” wani mugun kallo Maheer yamai baice komiba, tsaki guy din yayi cikeda fushi yajuya fuuu zai tafi anatse Maheer yace “Hamad!” Chak guy din da Maheer yakira da Hamad ya tsaya batare daya juyoba, shiru Maheer yayi yaki magana hakan yasa ahankali Hamad yajuyo yazubamai idanunshi cikeda fada yace “who is sick”? Dan shiru Maheer yayi yana kallonshi kafin yadauke kai kaman wanda ke kunyan yjn maganan ahankali yabude kofan dakin murya chan kasa yace “she” sosai Hamad ke kallonshi kafin cikin tsananin fushi yace “sabida ka rainamin hankali nizaka kira nazo naduba matan nan” ahankali Maheer yace “not she” fuskanshi Hamad yakalla na kusan 5secs sannan yataho ahankali zuwa kofan da Maheer yabude yabi ta gefenshi yashiga ciki hakan yasa shima Maheer yabiyo shi ciki ya tsaya jikin kofa, kallon Yasmeen da kana ganinta kasan mugun zazzabi take sannan yakalli Maheer cikin wata kalan murya yace “kafara trafficking yaran mutane ne kuma yanzu Maheer” wani kalan matsiyacin kallo Maheer yamai yace “idan bazaka dubata ba kafadamin bance ka gayamin maganan banza ba” shiru Hamad yayi kafin chan yace “saikai excusing dina I can’t check patient agabanka” tsaki Maheer yayi yawuce yafita tareda rufo musu kofa hakan yasa Hamad dasauri yayi wajen gadon yabude jakanshi yaciro stethoscope ya makala a kunne ahankali with care yasa hannunshi zai dagota yace “baiwar Allah” firgigit Yasmeen ta tashi fashewa da kuka tayi zata koma baya cikeda lallabawa yace “no no no, wait ni Dr ne Maheer yakirani na dubaki, my name is Dr Hamad I will not hurt you okay” yanuna kanshi hakanan taji ta yarda dashi ahankali ta dagamai kai, cikin tattausan murya yace “can I do my work now”? Gyadamai kai tayi hakan yasa yace “good bani hannunki, and tell me meke miki ciwo” hannunta tabashi cikin muryanta dabaya fita sosai tace “cikina, kaina, duk ciwo suke inata amai” ahankali Hamad dake kallonta yace “kuma akwai mura ba”? Gyadamai kai tayi ahankali, anatse yana haska kwayan idanunta yace “are you on period”? Gyadamai kai tayi ahankali tana sauke idanunta, paper yadauko yana rubuce rubuce batare daya kallo fuskanta ba yace “yaushe yazo”? Ahankali tace “dazu” Gyadamata kai yayi yace “yanzu abinda nakeso shine zansa akawo miki wani abu kici sannan zan baki magani kisha okay ko kinaso namiki allura”? Girgizamai kai tayi tana goge hawayen datake da bayan hannu, murya chan kasa tace “ni banason komi gidanmu nakeso nakoma” yana kallonta yace “meyakawo ki nan dama”? Kallonshi tayi tace “they kidnap me and my sisters amman yace su yakomar dasu gida, nima dazaran Babana yabasu kayansu zaisa amaidani” takara fashewa da kuka sosai tana gogewa da bayan hannu, dan ijiyan zuciya yayi yace “zaki koma gida kinji” gyadamai kai tayi yace “bari naje nasa akawo miki abu kici before kisha magani nasa miki drip” gyadamai kai tayi hakan yasa yawuce yafita anan bakin kofa yaga Maheer tsaye yayi folding hannu akirji ba karamin mamaki abin yabashi ba, bude kofan dasauri Maheer yayi yashiga dakin hakan yasa tadago kanta danta dauka Dr ne yadawo, hada idanu sukayi da Maheer daya tsaya nan wajen kofa, wani kalan ballamai harara tayi da kumburarrun idanunta da saida abin yasa yadan zaro idanu din nan, sake ballamai wani hararan tayi danji take kaman tazo ta kashe shi, wani kalan gajeren murmushi ne ya kufce mai daga baki faduwa gabanta kawai yayi ganin murmushin shi dan ba karamin kyau smile yamai ba dasauri ta dauke kanta, shima fita yayi tareda rufo kofan yajuyo yakalli Hamad dake binshi da idanu


No comments