Breaking News

IYAYENMU 33-34

 


🅿️3️⃣3️⃣➡️3️⃣4️⃣







Wani irin hot kiss ya ke bata tuni ya gama tsotse duk yawun bakinta ya dawo nasa yake zuba mata kafin ya ara tsotsewa kusan 26mnts yana kwashe ara rura mata wutar Soyayyarsa a zuciyartA kafin ya saki bakinta yana tallafo fuskarta yana kallon cikin idanunta ya furta wlh ko Marin Nab... Ta 'dora lips inta kan nasa ta zu'I bakinsa kafin ta sake suna kallon juna ta fara magana.... Pls 4giv me." Lumshe idanunsa yayi ya furta *I really love u baby*  "Me too" ta furta saidai tayi ajiyar zuciYa tana sunkwi da kanta 'dago fuskar yayi yana mata tanbaya da Idanu.. ta furta "wa ya fito da kai.? Murmushi yayi ka'dan ya furta dogon labari ne kib.. ta katseshi pls Khloe ce.? 




Shiru yayi yana shafa fuskarta ya furta I promise to tell you avriting but 4now ki bar.. ta saka masa kukan shagwa'ba "jawota yayi jikinsa yana kissing wuyanta yana tumurmutsa nonuwanta yana yamutsata tana zamewa ya jawo ta,,, ta saki kuka ta furta "pls  I wnt to know abt khloe" idanu ya ura mata ya furta baby plz.. itama ta furta plz ta fara magana 




I know she's u first lo.. ya furta "it's ok plz"  ura masa idanu tayi tana hawaye taci gaba ta maimaita "plz" I know kana s.. ya ri'ota yana tallafo fuskarta ya furta "baby why kike son sanin abinda is not important..? No tace she's important 4u.. ya furta she's not kamar yadda kike tsammani.. ya ara shigar da 'wayar idanunsa yana magana " ke Matata ce so plz I wnt to tlk abt kowace mace wit u,  now zakimin biyayya.? Share hawaye tayi ta furta *IA* jawota yayi ya rungume yana lumshe idanunsa ya furta "yunwa na keji zan iya samun abinci daga matata"??  'dan dukan irjinsa tayi ta furta "mai kake son ci? Hannunta ya ri'o suka fito suna sakkowa yana furta "komai kika bani"...






Kallon mutumin Khloe tayi ta furta "Ka gama sakawa a ko'ina.? Eh madam ya furta yaci gaba saidai yarinyar lokacin da na isa ta riga ta tafi ok tace kaje za muyi waya   "ok" yace yana mi'ewa 





Sosai ta fa'da tunani ganin abin babu sau'i kamar yadda tayi tunani don haka dole ta zage dantse to ma shin "da wata hujja kwakwara a kayi belin Amaan.? ajiyar zuciya tayi i kno dama zai fitar da kansa kuma ba ta'ba bari zaiyi nasan komai ba to ma ina ita sheg.... Ta kunna waya ta jefa layinsa na Nageria 




Ya haura wanka wayarsa na asa a palour a dinning Umaima na kitchen tajiyo ringing ta zo ta 'dauka ta kai masa ganin no ne har zata 'dauka kiran ya tsinke a ka

 sake kira kawai ta 'daga da niyyar tace baya kusa taji kawai Ko arasawa bata yi ba Khloe ta furta "Sweet wen zaka araso am so .. Umaima ta furta yana wanka.. 




Wani irin tu'u'I ne ya tokare Khloe but ta daure ta fara magana "kenan bakijin magana.? Yawu Umaima ta ha'diya taci gaba 




Bai baki labarin yadda mu kayi ba ko.? Ko da yake nasan bazai ta'ba fa'da miki ba koda kin tabayeshi bcs shima yasan halina and karki manta agreement inmu in kinaso kibashi gindinki yau yaci kisamu nutsuwa kiyi tunani don karki zaci ina wasa da ke wlh a kan Amaan zan iya yin komai kingane.? 


Hawaye Umaima keyi taci gaba kuma da ke baki da wayo kinganshi ya dawo kawai kin mannemasa kin manta abinda kika masa kina tsammanin da ya sake miki kamar ya yafe miki da gaske yake..? Toh kisani har yanzu babu  macen da kaini sanin Amaan, manufa ce da shi nayin haka in kuma kina shakka  zan nuna miki tabbas kibani lokaci ka'dan ta tsinke kiran tana tsaki 




Kuka Umaima ta zauna tana yi sai kuma a take ta mi'e ta nufi ofar fita ko hijabi babu tana fita gidan ta shiga wani gida dama ta sansu tuntuni ma'otansu ne gidan wasu nupawa ne basuda yara gidan






Kallon Modibbo baffa Suffi yayi yace "a gaskiya yaran nan sunyi wasa da hankalinmu a matsayinmu na IYAYENSU sabida nan su yaya su kace Komai zai faru kada mu ara barinta ta auri bare to koda shi ya gano lalurarta kuma ya warkar da ita wannan bai zama hujjar da zamu barsu tare ba domin daga ma yadda a ka kulla auren sam babu albarka ciki don haka wannan cikin da ke jikinta Allah ya raba su lafiya ya kuma raya abinda zata haifa amma tabbas Munir zata aura wannan shine kwanciyar hankalinmu domin wannan yaron ma ba ganin mutuncinya zai yi ba koda mun barsu tare yana ganinsa shi saurayi ita aurenta hu'du sam bazai mutuntata taba don haka wannan kawai hujja ce ko zata mutu don sonsa dole ta hakura 





Ajiyar zuciya modibbo yayi yace bama wannan ba 'dazu Nina ta ara mana haske a kan tarihin yaron da ta binciko can Abijan 'din ance yaron "mashayi ne, mazinaci ne, sannan uwa uba Uwarsa arniya ce har ta koma ga Allah babban mugun abin ma ba ta hanyar aure a ka sameshi ba kaga kuwa duk wata garkuwa da ke saka a bada aure bayada ita kana ganinsa ma kamannin uwar gareshi sabida sak bature yake don haka kuwa kaga kenan tarbiyar uwarsa gareshi 






Shiru baffa Suffi yayi kafin yace ni gobe da wuri zan wuce maganar auren Maryama da zaa kawo gaisuwa don haka ka sanar musu idan a ka sallamo yarinyarnan Munir ya kawo ta Gurina kawai nan zata ci gaba da zama ta raini cikinta har Allah ya raba su lafiya mu kashe wannan masifa da ke shirin kunno mana kai zuri'a 




IA modibbo ya furta suka mi'e suna nufar masallacin kusa da gidan







Jin an tayar da sallah magrib ta fito cikin san'da ta shiga gidansu da ke cike ma'il da 'yen kai amarya 





Sunkwi da kai tari'a yi har ta haura sama ta shige 'dakinta ta kullo sai lokacin ta tuna da wayarta inda ta tuna ta barshi jakar Mama don haka ta shiga tayi wanka ta fito tayi sallah tana zaune kan dadduma Munir ya on'osa tasan yanayin bugunsa tazo ta bu'de tana sunkwi da kanta ya furta "ya jiki?

da sauki ta ansa ya furta Kinci abinci.? Kamar tace eh tatuna yunwa take ji sosai tace ah ah "yace ok kije ki zauna ina zuwa "toh tace ya wuce ta zata mayar da ofar su Yapendo suna arasowa kasa kallonsu tayi tana sunkwi da kai sosai Yadikko ta furta "Hajara tace ita ta kawo ki an sallamoki ya jikin.? da sauki ta furta kawai suka ce kinci abin.. sukaga Munir na arasowa da tray Yapendo ta furta sannu 'dan albarka 




Murmushi yayi Umaima ta mi'a hannu zata ansa tray in ya furta "no sis let me finish my dutty" ya wuce ciki su yapendo su kace ki kula da kanki da kyaw mu zamu wuce kai amarya sannan can zamu kwana sai safiya kuma jibi zamu wuce IA muje kuma mu fara shirin bikin maryama, sallama ta musu suka wuce ta shiga Munir na zaune dirshan kan carfet in 'dakinta kallomsa tayi ta kasa arasawa 




Murnushi yayi yasan sabida Amaan ne ya furta "am here as big bro so I know u r a married wuman ba ta'baki zanyi ba " kunya taji ta furta yaya ba haka nak.. ya katseta kizo kici abinci kada ya huce ..





Bayan ya fito daga wanka wasu ha'da'ddun riga da wando na kamfanin Calvin Klein ya saka masu taushi rigar kamar t.shirt aramin hannu dark bleu sun masa kyaw yasa Slippers ya sakko baiyi sallah ba sabida sam baiyi sabo da sallah ba 




Ga mamakinsa batanan nemanta ya shiga yi ko'ina babu direct ya nufi gidan babu ko fargaba cikin sa'a duk an watse kai amarya haka ya wuce har saman..✍🏻💖IYAYENMU💖







No comments