Breaking News

IYAYENMU 11-12

 



🅿️1️⃣1️⃣➡️1️⃣2️⃣







Kuka Umaima ke yi sosai suna fitowa suka samu wata mota ta kwashesu har gida kukan Umaima ne ya sanya su Innaji yowa waje suka ga anfito da Nabil kamar gawa kuka duk suka saki Innajo tace Barira maza jira su lawandi da babajo da Turaki 





Mintuna kadan gidan tsohon sarkin shanu yagama cika suka kwashi Nabil zuwa asibiti a kayi emergency da shi 




Babu wanda yayi tunanin kiran mummy ganin dama ma sunfita iko da Nabil hankalin kowannensu tashe yake Umaima kam kamar zautacciya can wani dr yafito ya su baffa suka arasa yafara musu bayanin gaskiya bamuda kayan aiki saidai ku kaishi birni zamu kira zasuzo ku tafi dashi ok su baffa sukace 




Mintuna 42  jirgi ya sauka na emergency suka dunguma wasu suka bi mota inda baffa yace suje cikin yola nan 






A dole Yapendo ta nemi layin mummy bugu biyu kafin mummy ta 'daga ta furta *maza kizo asibitin yola kisamemu Nabil yasami hatsari 




'Dif ta tsinke wayar mami ta saki ara tana kama irjinta su Shukhra Nina duk suka fara tanbaya tace musu sushirya mubi jirgi zuwa yola yanzu 






 



****************







2h shiru mummy tayi kuka har tagode Allah Josse shiru drs suka fito duk duka mi'e drs ya kallesu duk kafin ya kalli su baffa yace a gaskiya munyi iya yinmu saidai Allah yasa yanada sauran rabon shan ruwa 




Kuka Nina da Umaima da Lubna suka saka mummy kam hawaye ya fara afe mata dr zaici gaba da magana suka ji arar inji kuuuuuu juyawa dr yayi yana kallon inda ya fito ya nufi 'dakin ai duk suka bishi ya arasa gadon da Nabil ke kwance yana fama da ransa 





Injunansa dr ke kallo yana tatta'bashi Mummy ta arasa gaban kansa tana furta pls My boy karkamin haka kabari naga babynka pls ka taimakeni kaji ya fara tari sosai yana gumi cikin wata irin murya ya furta *baffa* kallonsa mummy tayi tana son masa magana su baffa suma suka arasa suna ri'e hannunsa suna kallonsa baffa ya furta *Muhammad zaka warke IA kaji? kallonsa Nabil yayi yana tari ya furta baffa ku yafem.. mummy ta furta pls nabil kabari pls tasaki kuka sosai yaranta na rungume ta suka jawota waje sai Lubna ka'dai ke kusa da su baffa, Umaima kam kukanma ya daina fita Nabil ya kalli su baffa yana firta baffa Umaima da Am.. baffa ya kalli Umaima da batasam ma me suke ba baffa ya furta mai Umaima tayi.? Nabil cikin harshensa da yafara karyewa ya furta ita da Ama... Baffa ya sunkuya da kyaw fuskar Nabil yana furta ita da wa..? Nabil yashiga tari sosai yana gumi hankalinsu ya tashi suka fara kiran dr Nabil kam sai tari yake dr ya iso yace su matsa yana duba Nabil yaji tsit ya sake dubashi shiru ya saki numfashin tausayi ya juyo yana furta

 *Innalillahi wa'inna ilayhi raji'un x3*




Su baffa suka kalleshi hankali a tashe Lubna ta saki ihu tana furta yayanaaaaa Umaima kam zamewa tayi gurin su  baffa su kayi kanta suna salati su mummy jin ihun lubna suka shiga saidai itama mummy nan tafadi sumammiya





Hankali a tashe su baffa su yapendo su yaddikko duk dai a ka fara shirya gawa a ka nufi mubi gida 







Sai dab da tafiya ma'abarta Umaima ta farka itama mummy ta farka duk sunyi jigum mummy kuwa abubuwa dayawa ne suka shiga yawo a zuciyarta da o'olwarta a kan Umaima sai kallom Umaima take inda suma su Nina duk suna yiwa Umaima wani kallo da su yapendo suka lura kuma hankalinsu ya tashi a kan dalilin dayasa suke jifanta da wannan kallon 






Haka a ka shirya Nabil zuwa gidansa na gaskiya Umaima tayi birgima tayi kuka tayi hauka da kyar a ka tausata tayi jigum mummy kam hawaye ne yanzu yafara bushe mata babu 'dan da take so cikin yaranta kamar Nabil tana kallo a ka tafi da gawarsa zuwa gidansa na gaskiya 






A nan za'ayi uku kafin su mummy su koma abuja suci gaba da ansar gaisuwa inda Innaji tace a nan Umaima za tayi takabarta hakan yayiwa mummy da yaranta da'd'i dukda basu nuna ba.






Yau 39dys da rasuwar Nabil a abuja da Yola duk anata bincike kan wanda ya kashe shi domin mummy da kanta take shigowa yola tanajin bayanin komai dukda babu irin abinda su baffa basuyi naganin an kamo wanda yayi kisan an hukuntashi 




Umaima kuwa takoma  kamar mara cikakken hankali sabida damuwa biyu ga takabar da dole takeyi domin arasa rufe asirinsu Ita da Nabil yau kwananta biyar tana fama da masifar ciwon kai inda baffa da kansa ya kaita asibiti wannan likita da yamata gyaran afa tagani da 'dan mamaki suka arasa baffa ya bada katin ta dr house yace ok suka shiga office insa... Bayan kusan 1h dr yacewa baffa yaje ya dawo nan da 3h zai mata gwaje2 



Toh baffa yace ya koma cikin gari ya barta nan dr ya mata allura ya shiga aiki bata farka ba ta ganta a gida Innaji na furta Allah dai yasa to ciwon alkairi ne "amin yapendo ta ansa"... Umaima kam batace komai ba..








Haka kwanaki suka shu'de umaima taga period inta ya dawo mata cikin wani yanayi kamar lokacin da take budurwa saidai bata shiga kokwanto ba..!








***********







Zaune take gaban makeken tv 85eanchs da kwalbar wine a gefenta tana sha duk bata ciki hayyacinta ta matsa video ya fara






Umaima ta shiga 'dakin tana tsaye ya fito bathroom in 'daure da tawul a ugunsa danshinsa haskensa kyawunsa shafaffen cikinsa wani irin yawu umaima ta ha'diya kamar mayya tana lumshe idanunta bata farga ba tajishi yana tsotsan fuskarta cikin wani irin rikitaccen salo ta lumshe idanunta tana sakin ajiyar zuciya ta nemi dafa cikinsa ta kwance masa tawul 'wayar idanunsa ya jefa cikin nata taji wani irin magana'disu na turata gareshi ta kama lips insa tana shafa kaciyarsa wawan numfashi ya saki yana mannata sosai da jikinsa suka shiga kagwalgwala juna shima soka yatsansa yayi cikin gidinta yashiga wasa dashi numfashi taja tana maida bakinta kan dogon hancinsa tashiga tsotsa kamar mayya wani irin caccaka yatsansa yake cikin gindinta yana cu'da mata bombom Hawaye tashiga yi sosai tana maida bakinta wuyansa tanasha tarasa mai zatayi tasaki taji dama duk yagama zautata sai kawai ta saki kuka tana ara manna masa nonuwanta da kyaw ta rungumeshi zaro hannunsa yayi ya wage afarta yana maidata har bangon 'dakin ya soka mata gundumemiyar burarsa ta saki nishi da wani zazzafan hawaye tana kamo yatsunsa ta tura bakinta kallonta yake ya tana tsotson yatsunsa kafin yafara soka mata da kyaw 




Cinta yashiga yi cikin gwaninta da iyawa a tsaye sai juya yatsunsa take cikin bakinta idanunsa cikin nata yana caccakar gindinta a gigice suke cin juna saidai very sansuel sun kwashe duk wata matsalarsu ta duniya sun ajiye junansu kawai suke kallo da yadda sukeji tsabar jarabar jin da'din cin junansu dasuke, kusan 1h a haka ya juyata still a tsayen yashafa gindinta da kyaw yamata wasa da tsakar sosai tayi ta ahhhhh ummmmmm ganin yadda taketa zuba ya mayar da burarsa yana soka mata itakam sai yanzu taji zata iya magana da kyar take magNar ma "ahhhhh Amaaaaaan.. "yea baby " ya ansa pls fuck me da arfi pls kacini gindina yunwa  kacini pls usshhhhhh.. bai magana ba yasa hannu ya ara wage mata gindin yana 'dan bugawa da yatsunsa hu'du kafin ya soka mata burar ta shige tas suka saki nishi yashiga cinta da arfi yana ri'e da ugunta yana janyota da kyaw tana gaba tana baya saida amaan yaci Umaima da kyaw a hakan ma kafin suka zube asa yashiga tsakaninta yarika zuba mata jela tana kwasa tana ihu har suka kawo sai shaking jikinsa yake da ta matsa da sauri tana kada ya zubda jikinta kuka yake sosai tanason tasowa tamasa yadda tasaba saidai tayi laushi tana kallonsa yanata karkarwa har taji shiru.. nan video ya tsaya wani zai fara Khloe tasa stop tana jifa da kwalbar wine inta ta mi'e tanata fashe2 Idanunta sunyi ja jiba yadda yake rarrashinta don kawai cin gindinta bayan babu kalan gindin da bai ta'ba ci ba 



Tasani sarai Amaan nacin mata but bai ta'ba cin macen da ya dena cina ba a kanta saida yafara cin wannan shegiyar wani irin ihuuu ta saki tana buga kanga bango tana kuka mai ban tausayi 








**********








Anyi addu'à an gama duk an watse alhdl kowa keyi masu barka da fita takaba nata zuwa su mummy kaf sunzo yayinda Moddibo Salihu ma yazo daga kano inda shi da su baffa suka yanke hukuncin za'à ha'da umaima aure da Munir wato anin Nabil da suke uba 'daya domin tun bayan mutuwar aurenta na uku suka yanke hukuncin tabar sake auren bare Innajo ce ta shiga maganar ta furta ku saurareni duk suka mayar da hankalinsu mazan da matan dukda kuwa duk manyane domin duk jikoki garesu amma dayake ita ka'daice uwa ta saura musu yasa babu mai musu akan hukuncinta ta fara magana 





A ganina kamar Umaima ta koma gidan baya akan tasake shiga gaba ta koma cikin mazajenta yafi domin dukkansu sun dawomin da burin maidata kowannensu ya bayannamin bai taba son rabuwa da itaba saidai addara tariga fata amma kuma ni kaina nafi amincewa da tunaninku na yadda mutane suka tasomu gaba a kan Umaima da yawan aurenta a 'yen aramin shekarunta shiasa kwanan nan naji gara ta koma hannun *HANIF* mutane nata zaginmu suka yi da mu kan yawan aurenta don haka ko babu komai shima 'dan uwanta ne jinin gidan nan ko da kuwa bata 'bangaren uba bane amma dole yafi sauran sanin darajarta da zafinta domin bana manta yadda Hajara take zuwa bani labarin irin halin  da ya shiga bayan rabuwa da Umaima kan haka dun kunsani ya koma aiki lagos don haka na yanke hukuncin tunda bare ne mu kace har abada mun daina bawa to gara ta koma gurin Hanif




Ajiyar zuciya moddibo saluhu yayi yace haka ne Innajo saidai Munir da kansa ya kirani cewa har yanzu yanason umaima kuma ai wata kusan tafi wata shiasa naga gara mu bawa amma tunda kince haka mai zai hana mubawa Umaima za'bi tsakaninsu..?  Innajo tace babu maganar za'bi dole ne Munir zata aura so nake ku tsayar da magana kawai yanzu domin bazata koma habuja babu maganar aure kanta ba 



Baffa yace hakane innajo a ka kirata nan tashiga hawaye domin batasan mai zata ce musu ba Munir shine yafara nuna mata soyayya tun tashinta saidai Allah bai addara aurensu dukda bawai tana sonsa bane amma akwai jituwa tsakaninsu sosai, suka gaji suka ce taje ta koma ciki baffa ya kalli innajo ya ce Innajo moddibo yayi gaskiya ga Munir babu yadda zamu maidata waje domin ai Hanif ba jikan sarkin shanu bane sannan ga jikan sarkin shanu mu bawa wani dama babu munir da sai mubashi amma yanzu mun bawa munir nan duk a kace haka ne innajo suka shiga lallashinta Mummy kam ko ala bata ce ba har a ka gama komai sabida maman Munir sun rabu da daddy tun kan ya rasu mamansa tana Chad ne amma yanzu tadawo nja tana zaune kaduna haka aka tashi inda a ka tsayar da auren bayan Umaima ta gama service Ita da Lubna 






Kwance take tayi nisa cikin tunaninta hawaye babu iyaka tajiyo muryar Yadikko tana cewa ki fara shiryawa baffanku yace gobe tare da su modibbo da maman Shukhra zaku koma habuja 




Toh kawai tace tana mi'ewa..!






***********



  


Kallonsa Lubna tayi cike da kwarkwasa da son janye hankalinsa ta zauna tana sanye da tsinannun ananun kayanta ta furta *welcome to my country my Handsome*  murmushi yayi ka'dan ya furta tnx 




Nan tashigaa zuba masa surutu kamar ko yaushe in suna chart har yamma ya furta *baby zan wuce.. tace wai har ka saya gidan.? Yea tun kan na shigo "wow a ina? Yace cloz to my pretty... Tsalle tayi tana furta muje nagani ok yace yana tafiya tabi bayansa 





Matsakaicin ha'dadd'en gida ne na maitama 4bdrms duplexes ya yayi kyaw American decoration babu tarkace sai expensives ubjects kujeru L sai ubansu Brazilian dinning table ubansu nakeken tv yakai 120eanchs sama kuwa duk 'dakunan kwai komai na rayuwa badai tarkace na shirme Sabida shi dama irin classique mutane ne bayason tarkace dayawa ko tara tarkacen duniya duk kuwa da yanada kudin saya




Sosai gidan ya burge Lubna tanata nuna masa rawar kai kamar itama ba 'yer masu ku'di bace sun da'de gidansa har girki tayi masa bayan a gidansu batayi kafin suka ci shikam da kyar yaci sai kusan 10pm Lubna tabar gidan ta koma gida cike da begensa 






Umaima tunda suka shigo abuja tana 'dakinsu ita da Nabil mummy bata wani shiga sabgarta sosai haka su lubna gashi sunata shirin Monday zasu fara service inda Lubna da Umaima office insu 'daya ita Shukhra dama masters take an kusa bikinta dawani 'dan tsohon sanata sunata shirin dama an 'daga bikin ne akan sai Umaima tafita takaba 




Umaima da Lubna tare suke zuwa office dukda babu wata 'qwaqwarar alaka tsakaninsu amma sunsan dole haka zasuyi sabida tun bayan rasuwar daddy Modibbo da su baffa ke yanke duk wani hukunci na rayuwar su dukda kuwa basu gari 'daya 





Kullum Umaima zataji su a palour suna hirar samari inda zataji suna zuzuta saurayin Lubna wanda Lubnan ke kiransa da *hrt beat*  inta wata rana a office Umaima ta ta'bajin Lubna na da awarta suna hirar burar saurayin Lubnan wanda taji Lubnan nacewa karima I kno duk randa naci burar nan nagama sanin da'din duniya sai nayi aramin hauka kun kaini sakatiri suka kwashe da driya yauma haka taji shukhra nacewa kai swthrt Man inki arshe ne komai yaji lumshe idanu Lubna tayi tace tnx dea shiasa gaskiya ni zanje mubi a wk in nan so nake kawai a hadamu na shirya suka kwashe a dariya ..





Zaune take tana jiran Lubna tafito su wuce Lubna tace ni zanje man ina bayada lafiya zanje dubashi so in zaki biyoni to in kuma zaki hau taxi ga hanya a dole ta bita har ana kiran magrib saidai tunda suka doso gidan irjinta ke bugawa tana addu'a har suka shiga ciki a palour Lubna ta barta ta haura sama an da'de ta sauko tana kallon Umaima tace kijirani zanje pharmacy na siyo masa drugs Umaima dai bata ce ba Lubna ta wuce kusan mintuna 6 





Wani anshi taji wanda takejin ko cikin kabari taji shi tasan mai shi kanta na asa irjinta na dukan uku2 ta kasa 'dagowa kusan 11mnts ya furta *ya kike*?




a tsorace ta mi'e idanunta na kawo ruwa zata ja baya ya kamata yana rungumewa sai kawai yaji ta saki kuka tana an'ameshi sosai shima hakan yayi yana shafa kanta kusan 9mnts kuma ta 'dago a firgice tana ja baya cikin rawar murya ta furta mai mai maiiiii ya kawo ka nan*?




Lubna tayi sallama ta hangosu ta araso tana furta sorry hrt beat sis ina ce tare mu kazo na barta nan "ok" ya furta  yana juyawa zai haura sama ya kalleta ka'dan Lubna na biye dashi har sama 




Wani irin bugawa irjin umaima keyi hawayen ma ya'I saukowa sai wani irin mummunan tashin hankali da ta shiga tanata kiran sunan Allah 





Kusan 22mnts Lubna suka sauko hannunsu ri'e 'dagowa tayi idanunta kan hannayensu da ke ha'de har suka iso bata sani ba sai jin Lubna tayi tana furta * hrt beat zan shigo b4 office IA" ok ya furta yana komawa sama ya barsu gurin lubna ta furta "Muje ...




Shaking jikinta keyi Lubna na tu'i ta 'dan kalleta tace Ummy lfy? Kaina ke ciwo ta furta har suka iso gida ta nufi 'dakinta ta kullo kuka ta saka da arfi tana kama irjinta 




Ko abinci bata ci ba ta kwanta tana fatan gari ya waye..





Da safe duk tace musu batada lafiya bazata iya zuwa aiki ba ok Lubna tace ta koma 'dakinta ta kullo duk gidan sun watse sai Lubna tana wanka cikin zafin nama tafito taje ta shiga booth in motar ..






Yana sama ta haura bata da'de ba ta sauko ta wuce tana fita umaima ta fito bayan motarsa data 'boye bayan ta fito motar Lubna zata mi'e taji ya rungumota ta shiga fisge jikinta tana tureshi da arfi ya ri'eta yana furta ki nutsu "dukan irjinsa tashiga yi tana kuka 'daukarta yayi cak har bedroom ya dire gadonsa ya shiga yamutsa mata jiki ba aramin missing insa tayi ba hakan yasa take ta manta komai tashiga maida masa martani wani irin shiga jikinsa take tana bashi kanta yana ansa domin tuni har ya mata tsirara yana yamutsa mata jiki son ransa gindinta sai tsiyaya ya ke ya shiga ci da baki yanashan ruwanta yasha gumi har hammatarta yari'a tsotsa duk tasakar masa kanta yanata yadda yake so yasha bakinta yasha nono yasha cibiya yasha gindinta har 'duwawunta *Amaan* ya juya ya bu'de tsakani yanasha yana mutsuka malamalan kuka take masa na nuna masa irin missing insa da burarsa da tayi ya ara rikitata kuwa yana cakwaikwaya tsakarta da bakinsa sai cinta yake da mugun gigicewa da jaraba take furta masa *nayi missing inka kamar na mutu pls kacini sosai akwai ruwa sosai marana yanamin ciwo pls ka fitomin dashi duka* agigice ya juyota suna kallon juna wani irin kallo da shi ka'dai ya isa gindinta yayita zuban ruwa suka sake kama bakin juna yatsunsa na gindinta yana cinta da su while duk yawun bakinta yagama shanyewa "Kama fuskarsa tayi itama tana sha tundaga lips insa zuwa kumatunsa har goshinsa tana wani irin hawaye da baya tsayuwa takoma nipples insa tana wani irin tsotso while tana shafa cikinsa shima sai matsa 'duwawunta yake cikin muguwar jaraba suka 'dago a tare dogayen yatsunsa tari'e ta turawa bakinta tana kallonsa shima haka ta tsotsa sosai har tana sakin kuka tallafo fuskarta yayi yana shigar da idanunsa cikin nata ya furta *duk duniya babu kalmar da zan iya anfani da ita in bayyana miki irin missing inki da nayi* kuka take sosai ya rungumeta tana kuka kafin suka ara komawa yamutsa juna cikin muguwar jaraba ta kwanta tana bu'de masa gindinta bai kuwa yi wata2 ba ya shige yana saita burarsa da tayi gardamar shiga ka'dan cirewa yayi yasa kansa yana zuqo gindin ta saki ara jikinta na shaking ya ri'e yatsun afarta yai kissing kafin ya sake komawa gindinta cikin wani irin masifar nutsuwa yashiga soka mata burar tana runtse idanu tsabar zautaccen da'din da ke ziyartar gaba 'daya ilahirin jikinta harta da farcenta saida burar ta gama lumewa ya cafki yatsunta yana shigarwa cikin nasa idanunsa a lumshe har da 'walla ya furta *u r really unique❤️* 




Bu'de Idanunta tayi suka shiga cikin nasa yashiga cinta, wani irin slwly yake soka mata burar tanajinta a gajimare ta ara an'ame yatsunsa sosai 





Cinta yake ya kwanto cikinta suka rungume juna kwata2 yagama rufeta sai tsula mata jelarsa yake tana ansa saida Amaan yayi 2h cikinta à haka yana cinta suka kawo tsabar manta kanta da tayi har Amaan ya tsiyaye mata ruwan mararsa tanacan gajimaren ta 




A hankali suke sauke numfashi 28mnts aftr taji yana o'arin sauka kanta cikin nutsuwa ya sauka yana mi'ewa yana nufar bathroom yaji muryarta *pls ka koma inda ka fito* cikin nutsuwa ya juyo yana kallonta babu walwala sosai 




Ta gyara jikinta tana kallon tsabar idanunsa da tunanin zata iya yaudararsa ta cimma manufarta kamar yadda su kayi a baya "ta furta IYAYENMU na matukar son asali ba zasu ta'ba barinka da lubna ba* bai tanka ba ya juya zai shiga bathroom ta bishi babu komai jikinta tasha gabansa tana kallonsa * nasani kazo fallasa ni don 'daukar fansa yaya ya rasu n ya kamata ka girmama alkawari ka fita rayuwarm.. ya fusgo ta yana matso da ita gabansa cikin mugun zafin rai ya furta *lokacin da zaki kafamin dokoki ya wuce ko kin manta?




Cikin yanayin samo kansa ta fara magana " zan baka labarin komai tundaga farko but pls ka koma karabu da mu zamanka à asarnan zai iya ruguza mana IYAYENMU 




Matsawa yayi zai wuce ta manna jikinta da jikinsa runtse idanunsa yayi yana kallonta cikin dakiya ya furta kije za muyi magana wani lokacin yanzu ba'i zanyi 



" Hawaye ta fara tana kallonsa ta kasa ara magana jin wayarsa na ringing ya arasa yana 'dagawa ya bu'de kiran




Lubna ta furta hrt beat ya jikin na kasa iya komai inata tunaninka .. kallon Umaima yayi kafin ya furta nima haka juyawa tayi zata bar gurin ya jawotA ya dawo da ita yana murza nonuwanta



Lubna ta furta zan shigo in na fito launch mai zan kawo maka? Komai.. murmushi tayi ta furta love u "kallon Umaima yayi ya furta "me too" ya juyo ganin yadda take hawaye ya furta lttr baby zan kwanta ok ta furta ta tsinke call in




Kallonta yayi cikin nutsuwa ya fara magana...





Da wani dalili kike son na rabu da 'yer uwarki?  Shiru kamar ba zata yi magana ba ya furta inaso muyi clearing komai tun da wuri 



'dagowa tayi tana kallonsa yaci gaba..  tun farko Yarjejeniya mu kayi da ku kuma na cika muku and now na ha'du da sister ku ina sonta meye problem.?  



Share hawayenta tayi tana mi'ewa ta fara magana " nasan babu wani abu serious illa kazo sakani cikin ru'dani ka tona mana asiri don ka huce and bazan barka Kayi nasara ba *ok* ya furta yana arasawa gabanta ya furta gud bari na nayi wanka ko kinason ari ne.?  Ya fa'da yana dan'ar nononta buge hannunsa tayi tana juyawa ya maidota yana tura harshensa cikin kunnenta ya tsotsa ya juyo fuskarta yana kallo ya furta * in don burata ne da kike kwa'dayi ko ina auren 'yer uwarki bazai hana duk lokacin da kikeso kizo in ciki ba.. 


dukansa tashiga yi a irji tana kuka, dariya yayi ka'dan yana furta yanzu kin oshi naje nayi wanka.?  'dakin ta bari tana sharar 'walla a sace ta bar gidan ko takalmi babu cikin sa'a ta isa gida 





Cikin sa'a tashiga gida duk basu dawo ba direct bathroom ta nufa tayi wanka tana cukin na tsarki irjinta ya buga ta saki ara tunawa da tayi Amaan yayi release a gindinta ta fito a zabure ta shirya ta fita ta nufi wani pharmacy da ke kusa da gidansu a duba mata implants inta ai ko a kace mata yana nan tayi ajiyar zuciya ta dawo gida ko da yamma bata fito ba duk sun shigo sun gaisheta da jiki taji Lubna da Amaan suna waya 





Suna fitowa office munir na parking Lubna ta kwashi gudu tana furta oyoyo yaya saukan yaushe? Murmushi yayi dun hankalinsa na kan Umaima Lubna ta juya tana kallonta ya furta *princess* 



Murmushi umaima tayi ta furta yaya barka da sauka barka kadai kun tashi ai ko? Lubna tace eh yace yawwa my muje muyi dinner waje na gayawaw mummy su shukhra sunje suna muma yau zamuyi celebrating dawowana da graduation inku lubna tace yooo my big yaya dat why I love u yayi dariya yace ina kuke so muje? 



Mmmmm Lubna tace kafin tace *7stars* ok yace suka shiga mota Umaima a gaba haka kuwa a kayi sai jefa mata kallo yake har suka shigo parking lodges na 7stars inda suka kusa karo yayi burki yana fitowa da sauri 




Bu'dewa Umaima yayi ta fito yana ri'o hannunta Lubna na bayansu zata fito Amaan ya fito daga tasa motar yayi wani irin matsiyacin kyaw kamar shi yayi kansa kayansa yadi ne simple sky bleu aramin hannu rigar sai silver wacth da ba'in cover shoe iska ya furzar a fakaice da ya kalli hannun Munir da Umaima




Wani irin numfashi Umaima taja tana kallonsa kamar taje ta rungumeshi.. lubna ta furta hrt beat yana kulle motarsa Munir ya bita da kallo tuni har ta arasa gabansa tana magana tana nuna masa Munir inda munir ya arasa yana kallonsa 




Lubna cikin farin ciki ta furta yaya wannan shine *Amaan ina da nake ta baka labari* yawu Umaima ta ha'diya tana sunkwi da kai Hannu Munir ya mi'a masa suka gaisa ya furta ka kulamin da babyna da kyaw 




Bai ko kalli inda take ba ya furta "IA" nan Munir yace mu arasa ko.? Suka shiga dab shiga gun bayansa ya shafi irjinta ta saki numfashi tana runtse idanunta 




Zaune suke duk an kawo ciye2 kala2 kowa na ci har Amaan yana cin chips domin dama yunwa ce tafito dashi gida sai Umaima kallonta Munir yayi ya furta my princess bakici komai ba "tari tayi ya mi'a hannu zai shafa bayanta kofin ruwan gaban Amaan ya fa'di wanda kamar da gangan ya zube su duka musamman Lubna tashiga furta sorry baby bari na kira masu aiki ta mi'e shi ma Munir rigarsa duk ta ji'e ya mi'e yana karka'dewa yaga itama Umaima ruwan ya zube mata jiki ya furta kije ki gyara jikinki kada sanyi ya kamaki "toh tace ta mi'e tashiga wajen toilet kullo toilet in tayi ta saki kuka 




Bayan dawowar Lubna da masu aikin gurin ya furta bari na zaga ok tace ya shiga cikin san'da yake tafiya ya shiga wani toilet in yanajin yadda take kuka lumshe idanunsa yayi yayi kusan 9mnts har ya fito kuka take ya dawo ya kalli Munir ya furta ni zan wuce inada ba'i ok Munir ya furta yana basa hannu suka yi sallama Lubna ta rako shi har mota basu  jima ba ya wuce abinsa 





Kallon agogo Munir yayi ya furta je ki duba Ummy ta da'de ok tace tana mi'ewa umaima na arasowa kallonta yayi baice komai ya mi'e yace sushiga mall suyi sayayya shi yake kwasar mata duk abinda Lubna ta 'diba suka gama kusan 10 suka dawo duk suna asa a palour ta gaida mummy ta haura sama tana shiga 'dakinta kullowa tayi tana sakin kuka "wai me ya kawoshi asarnan..?





Shiru yana kwance yasha Wine ya gaji ga taba hannunsa yanasha idanunsa a lumshe kallon agogo yayi dare yayi 11:23 yau  hw many dys bai ci gindinta ta ba? wayarsa ya 'dauka ya fara msg ya gama ya ajiye 




Tana kwancen taji shigowar msg ta bu'de urawa msg in idanu tayi sosai takasa cirewa kallon agogo tayi ta mi'e ta jefa hijabi sanin dama in ta ulle ofarta babu mai nemanta sai inta fito da kanta yasa ta nufi hanyar baya can ta BQ babita mai girkin gidan ta bu'de mata ta fita a kan inta dawo ma ita zata bu'de mata ta shigo 





Kamar cikin mafarkinsa yaji motsinta ya bu'de kyawawan idanunsa a kanta lumshe masa tayi saidai a take kuma yanayinta ya canza ganin hannunsa da gefensa wato bazai daina zunubansa ba




Saidai ta basar sabida tsabar 'doki tana tsaye gurin kusan mintuna 8 ta furta * da gaske zaka bar asarnan in nayi maka abinda kake so*?  Ajiyar zuciya yayi yace "yea IA" yana kashe tabar ya saka cikin wani glass bull murmushi tayi ta arasa tana zama gefen gadon ta furta am listing.




Kallonta yayi sosai kafin ya fara magana... 




Maiyasa kike so na bar asarnan.? 




Kallonsa tayi ta kasa ansa masa tanbayar ya ara maimaitawa 




Cikin dakiya ta furta sabida sirrina da.. ya furta kenan banida wata rayuwa bayan ta wannan sirrin naku?




Shiru tayi yaci gaba zan miki tanbaya 'waya 'daya da in har kika ansata na gamsu nayi miki alkawarin zan yi miki duk abinda kike so ba asarki ba ko Africa kike so na bari zan bari har abada




Nasan  a baya kinayi ne domin wata manufa taku sannan kinsan matsayinmu amma now da baki sani ba why kike bani gindinki ina ci? 



Yawu ta ha'diya tana runtse idanunta irjinta na dukan2 matsowa yayi jikinta sosai yashiga shafa nonuwanta yana kallon idanunta ya ara maimatawa ruwa ne suka taru idanunta ta kasa magana sakamakon yadda takejin zuciyarta idan tana just tunaninsa tun bayan da suka baro Abijan bata ta'bajin ta daina tunaninsa koda na second ba saidai sanin soyayyarsa batada gurbi a rayuwarta yasa take mantashi 'dagowa tayi tana kallonsa tanajin masifar so da aunarsa nabin ko wani sassa na jikinta bata ta'bajin son wani abu kwatankwacin yadda take jin sonsa ba sha'awarsa kam tamkar iskar numfashinta take ji sabida kowani lokaci cikin sha'awarsa da son ya cita take 



Harshensa taji a fuskarta yana lasa tasaki kuka tana kama fuskarsa ta ha'da sosai da nata , ri'e yatsunta yayi gam cikin nasa yana nazarin tundaga numfashinta in suna tare




'dago fuskarta yayi yana kallon cikin idanunta ya furta *zanyi duk abinda kike so in kika fa'damin gaskia hawayenta  yashiga lashewa yana kissing ko ina na fuskarta yace inada muhimmiyar magana da nake son muyi


'dagowa tayi tana kallonsa za tayi magana taji wayarta na ringing kallo tayi Munir ne cike da fargaba ta kalli Amaan kafin ta gyara kanta ta ansa 




Ina palour na kasa bacci ki zo muyi fira kallon Amaan tayi ta furta "toh" ya tsinke call in.. mi'ewa tayi tana share hawayenta ta furta zan wuce ri'ota yayi cikin wata narkakiyar muryar da ya saukar mata da kasala ya furta kiyi kokari kisamu lokaci kidawo mu arasa magana kinji? 




Kasa magana tayi tana kallonsa ya juya ya koma ya zauna a kan wata kujera a idanunsa ta bar gidan cikin daren gida biyu ne tsakaninsu dama ta baya ta shiga ta koma ta gyara ta sakko palour yana zaune yana kallon al'jazira kallonta yayi ya furta gobe zaki rakani Yola sunkira wai ansamu cigaba gaba a case in Ya Nabil 





Toh ta furta yace Lubna zata miki signing haka yayita janta da hira dukda hankalinta na kan muradin zuciyarta har kusan 2:am ta fara bacci ma ya tasheta ta haura ya wuce shima 





Bayan ta idar da Asuba ne taga msg insa 






Pls kiyi kokari kizo muyi maganar yau..! 




Ajiyar zuciya tayi ta masa reply




Insha Allah..! 





Shirinta tayi yau zasu su dawo yau Munir yace iyakarsu Yola police headquarters bazasu shiga gida mubi ba doguwar rigar atamfa bleu tasa da aramin hijabi sai loppers a afarta tayi simple kyaw da jakarat Munir ma cikin Shadda dark brown yayi kyaw da cover shoe domin shima farine bawai sosai ba nan a ka arasa taruwa palour su mummy da kowa a yi brkfst suka musu sallama suka wuce 





Shukhra ta kalli Mummy tace mummy yarinyarnan ila fa da gaske tanada aljanu kiga duk sadda aurenta ya kusa sai ta koma kamar mai takaba ko lokacin takabar yaya ban ganta haka ba 



Tsaki Nina tayi tace tsabar iyayi ne ita kullum tayi aure ta barmu Innajo da su baffa suyita damunmu da gori arshe takashe auren ta fito 





Mummy tace banda jaraba ma irin na Iyayenku duk na waje sunce aljanu gareta amma sun dage ita da ba'ar addararta cusawa yaranmu kiga yadda shima Munir ke binta kamar Nabil ta share 'walla tana furta sam bazan yafe ba a dalilinta na rasa yarona 




Dafata su Shukhra sukayi suka shiga lallashi yayinda Nina ta fa'da wani dogon tunani ta kalli Mummy ta furta nx wk end zanje Abijan IA just 3dys 






Suna isa office in headquarters in a ka kaisu office in D.P.O  bayan sun gaisa ya fara yiwa Munir bayani kamar haka 






A kwanaki ne muka samu labarin wani matashin maharbi wanda dama yana bacci ne a cikin dajin lokacin da shi marigayi da matarsa suka isa gurin yace ya hango mutun ne dogo wanda da alamar arfi tare da shi hakan na nufin matashi ne wanda yayi kisan sannan da alama an da'de ana kwanton marigayin




Umaima ne ya shiga bugawa 





a gigice Umaima ta 'dago tana kallon D.P.O ta juya tana kallon Munir cikin masifar tashin hankali ta fara tariyo wasu abubuwa...✍🏻💖IYAYENMU💖







No comments