Breaking News

AQIDARMU Book 2 Page 2

 


🅿️2️⃣






Cikin ki'dima Mummy ta riqo hannunta tana tabayarta "ta kalli Mummy tace yaron 'yer uwata jinina bai ta'bamin laifin komai ba cikin rashin sani da son zuciya gashi na cutar da shi a ina zan ganshi na nema yafiyarsa ta kara sakin kuka tana dafa mummy ganin duk hankalinta ya gama tashi mummy tace *Ya zulai ki bari mu je yanzu gurin gawarnan mu je zamu yi magana daga baya suka miqe suka nufi gurin gawar




Kallon Gawar wakin su ke saidai haka ya kawai Najwa ta tsinci Zuciyarta da kokwanton gawar da a ka ce ta Hayat ce saidai bata furta ba ya su ka saka hannu cikin takardun da a ka basu suna barin gurin su mummy ma su ka qaraso inda itama mummy sam ta tsinci zuciyarta da rashin amincewa da gawar a matsayin gawar hayat saidai ta itama bata furta ba su ka bar gurin Inda su ka bar gurin domin ance ba za'a basu gawar ba sai bayan ya an gama bincike inda Ahnan Family su ka nufi Yasmin cewa ta basu key 'din gidan Hayat na kaduna can zasu nufa har sai sun warware komai bata ko yi musu ba ta bu'de bag ta basu suka wuce




Daga gun gawar word 'din Mimi su ka koma inda still tanata bacci mummy ta kalli wani dr da ke shirin 'dorawa mimin drip tace pls inaso ka bani ita kawai zamu koma gida kaduna ni zanyi jinyarta da kaina sabida can zamu yi makokin mijinta ok Dr yace yana rubutu




Direct daga asibiti su ka wuce kadun Makeken Gidan Hayat da ke 'Dan marina inda duk kammaninsu ya canza babu mai wata magana cikinsu 




Bayan mummy da Mama sun gama su minister Habib na guest house 'din gomnati shi da sauran 'yen uwansa da surukansu tuni sun fara makokin Hayat saidai shima General sosai hankalinsa ke tashe bayan da Mama ta kirashi  bayan da ya fahimci cikin da su ka zubar na Hayat ne 





A kinkinau baba ma tunda ya shiga falonsa yayi shiru tanbayoyi ne fal ransa da ya rasa wa zai bashi ansarsu Babban tashin hankalinsa shine *Alaqar matar General da Hayat* wanda zuwa yanzu yasan asirinsa na zubda cikin mimi ya tonu mutuncin da ya keta nema a dalilin aqadarsa yanzu kam shikenan




Mami ce ta kalli Dada ta ta gama ha'da kaya tas ta furta "kibari mu nemi yin magana da shi mu san mai ya faru sabida ni da ke munsanshi da zafi amma mu shaida ne bazai ta'ba kisan kai ba musamman dukda nasan yadda ya 'dauki banbancin aqida d zafi kullum maganarsa *AQIDARMU* ya manta aqida daban zumunci daban hawaye dada ta share tace "yaya tunda baisan babancin aqida da zumunci ba yara na tafi domin nima inada yara idan har haka zai ci gaba baya duba adalci ko zumunci ko hakki shidai kawai *AQIDARMU* wlh abinda ya keyiwa Mimi ko yaranmu ma zai iya musu" dayawan "yen IZALA suna da tsauri kan ra'ayinsu da sauri kafurta mutane alhalin manzon Allah s.a.w ba haka yayi yaba haka ne mami tace amma don Allah kiyi hakuri ai bincike zai zakulo ko waye yayi kisan , Dada tace jariran yara tunda a ka haifesu an kasa barinsu suji 'dumin iyayensu sabida babancin Aqidar yanzu an maishesu marayu domin na tabbatar duk inda Mimi ta ke a duniya in taji wannan mutuwar itama sai ta nemi mutuwa






Ajiyar zuciya mami tayi tace wlh yarinyar tana bani matuqar tausayj wannan Allah ya bata dangana Allah ya jagorance ta da marayunta "Amin dada tace..




Kallon Taimur abokinsa Marwan yayi yace wai Man dole yau  'don zaka wuce bayan ga Mama na taron makokin cousin 'dinka kallon Marwan Taimur yayi yace u kno I don't have choice ko.? Ajiyar zuciya Marwan yayi ya sake kallonsa yace to ya maganar ita princess 'din tamu fa..? Ajiyar zuciya yayi yace very soon IA Marwan yace but man kaki nunamin ita 'dan murmushi Taimur yayi yace bcs she's very precious 4me so sai igiyoyina sun hau kanta zan gabatar da ita dariya marwan yayi yace ai dole dai zamu ganta 'din suka ci gaba da hirarsu Taimur kuwa hankalinsa na kan tunaninta da begenta 




Sosai gidan mummy ke cike à wannan karon kafatanin danginsu nesa da kusa shanono kaf kowa na gidan mummy gun makoki sai Mama da ta tsaya Calabar sai uku zata qaraso inda Mimi har yanzu bata farfa'do ba 






2:13 na dare can makeken 'dakin da mummy ta sanja mata kaya ta barta take bacci sabida y'en makoki baqi  sanye da doguwar riga har idanun qafarta  mai taushi dark purple sai kyakykyawan kitsonta da tayi mai kyaw da dama tayi ga lalle yayi kyaw skin 'dinta masha Allah yasha dilka da gyara 




Taji anshin da ko cikin magagin mutuwa ta ke tasan mamallakin wannan anshin idanunta ne su ka fara motsi a hankali har su ka bu'de tas a kansa sanye da kayan da ya baro IRAN da shi ko motsi bata yi saidai still tana kallonsa ta fara jan numfashi da kyar za ta suma a hankali ya 'dagota yana kamo harshenta ya fara tsotsa kusan 5mnts kafin taji ata saki ajiyar zuciya idanunta still suna kansa ta zama kamar gunki fuskarta ya fara shafawa yana kallonta ko motsi ba  tayi a hankali ya cire mata rigar jikinta yana jefarwa qasa numfashi yaja da arfin ganin yadda nonuwanta su kayi wani irin kumburi nipples 'dinta sun fito dayawa irjinta har  kyalli yake ya kuwa kama nipples 'din ya fara tsotso kamar maye ya rungume cikinta yana wani irin tsotso yaji hawaye Sosai na zubowa wuyansa a hankali ya 'dago sai yanzu ta dawo hayyacinta domin saukar hannunsa a jikinta wani dawo ne da ko cikin wani hali tana ansar saqonsa shafa fuskarta ya fara yi ya furta "Bazan ta'ba barinki ba ko me za'amin kuwa" a hankali ta rungumeshi tana kuka a hankali ta furta "ya Allah ka sanya ba mafarki na keyi ba" 'dagota yayi ganin ta farfa'do amma bata gama yadda da a  abinda ta ke gani ba don haka ya kwantar da ita a hankali ya koma mata



Wani irin shan nononta ya ke yi tana nishi a hankali yayi sosai kafin a hankali ya sakko cibiyarta yana wasa da harshensa ciki ta fara numfashi mai 'dan nauyi a hankali ya sauka gindinta 'dan shiru yayi yana ayyana dole ta warware suyi magana sosai ya ware qafafunta ya wani irin ruwa ne ke sulalowa gindin yayi jangwam har yawu ya ha'diya kamar yaga zuwa ya saki harshensa gidinta ya zuqo ruwan wani irin zabura tayi ya maidata ya qara zuqo ruwan gindinta kaf ya shanye ya shiga cinta da harshe wani irin wasa ya keyi da harshensa a gidinta da mugun zafinsa yana cinta da harshe yaji ta saki qara mai ha'de da kuka tana kamo kansa qura ma juna idanu su kayi ya "na bari"? Sai yanzu ta tabbatar shi ,din ne ta saki hawaye tana girgiza masa kai ya kuwa koma yaci gaba da cinta da harshensa sabida 'yen gyara da dama tayi duk ta gigice wani irin cinta yake da harshensa yana tura mata yatsansa qara ta saki tana qara hangame masa qafafun saida tayi release sau biyu a haka kafin a na Unum da ya gama gigitata ya kuma mata abinda take matukar so a jikinsa wato burarsa



Yana lumawa kuka suka saki tare ya shiga cinta a gigice sabida wani masifar zautaccen da'di dayaji tayi kwantowa yayi ya cafki nononta 'daya a bakinsa yana luma mata wutsiya sai yanzu ta iya furta "Pls dnt ever try to live me" tana qara manna gindinta da burarsa hannunsa yasa yana ka'da belinta ta saki qara ya furta "baby babu wanda ya isa na ta'ba barinsa ya ci wannan da'din da nake ci" ya shiga sakar mata bura da arfi tana qanqameshi kai (Mimi da Hayat kwai son cin juna) juyata yayi ya kwantar ya hau bayanta ya luma mata wutsiyarsa suka qara sakin numfashi ya fara buga mata Sosai wani irin cinta yanaya keyi kamar yana son qarar da gindinta ita hakan tafi so ya sani shiyasa ya keyi sai num take a kwance ta qara turo masa bayanta ya fiddo burarsa ya ya manna hannunsa gidinta ya shiga ka'dawa ta saki qara tana kuka kusan 6mnts ya maida burarsa ya fara sakar mata kusan 14mnts a haka ya qara juyota ya karkatata ya soka mata burar wani irin sakar mata burar yake hannunsa na kan nonuwanta yana murza su sai kuka take ta fara jin "I love u I cnt live with you" Hayat qarshen g gindinta ya ke tura burarsa ta saki qara sakamakon wani fusataccen da'di da ya ta'bo mata ai kuwa ya shiga sukarta haka jikinta ya fara rawa tana kuka shi kuwa sai hakarta ya ke yi ya juyota jikinta na rawa da sauri ya maida burar yana kallonta yadda kamar numfashinta na son 'daukewa ya qara luma mata burar ta bu'de idanunta karr tana kallonsa shima na sa na kanta ya shiga cinta a hakan idanunsu na sarqe cikin juna hawaye ta keyi Sosai ya kai hannunsa ya danqi nononta yana sakar mata burar sun kasa cire idanunsu kan juna wani irin cinta ya keyi sai yanzu ta lumshe idanunta wani irin ci ya shiga yi mata da 'dan sauri2 ta firgita tsabar da'di ya 'dagota ya manna da irjinsa suna kuka yana suna cin juna sai yanzu su kaji wani qaqqarfan abu na son fisgosu suka qara mannewa da juna Hayat har kitsonta ya shiga ci yana cin gindinta da qarfi ya sakar mata wani gwatso suka saki numfashi a tare mimi na kai hannayenta ta zagayeshi da shi ruwansu ya fito jikin juna duk suka saki har suka dawo hayyacinsu suna manne kusan 20mnts ya 'dago zai zare burarsa ta qara riqeshi gam a jikinta ya bari duk su kayi shiru sai 'dumin hawayen ta da yaji a fatar cikinsa a ha hankali ya 'dago ta suna kallon juna ya furta "zan baki labarin da nace zan baki" still idanunta na kansa ya kamo bakinta ya tsotsa ya qara shigo da ita jikinsa ya furta "I love u so much my queen". Kallon sa tayi tana hawaye ta furta "promis me ba zaka sake tafiya ka barni ba"? Lumshe idanunsa yayi ya kama bakinta yana tsotso ya furta "har abada IA" ta qara dakin hawaye ta furta "I love u mine wlh bazan iya rayuwa babu kai ba" lumshe idanunsa yayi yace "I kno my queen n shiasa na keyin duk abinda na keyi domin mu rayu tare har ikon Allah ba na mutum ba" 



Ajiyar zuciya yayi ya fara bata labarin yadda komai ya fara daga daga ranar dana farfa'do bayan hatsarin da nayi lokacin tafiyarku da mummy....

💖AQIDARMU💖


           


PART2 

No comments