Breaking News

AQIDARMU Book 1 Page Book 1 Page 29-30

 🅿️29/30





Eh Dr yace yana kallon Mimi yace kuma da alama zai wahal da ita goggo ce ta anshe ta ce likita ciki wani iri sati tara kenan da haihuwarta, murmushi likitan yayi ya kalli goggo yace mama ai wannan ba abin mamaki bane kawai tana buqatar kulawa da hutawa mugun tashi hankalin goggo yayi tace likita da gaske ciki kace.? Yayi is ajiyar zuciya yace "tabbas kuwa mama" bari naje inada mutane da ke jirana kallon kallo su ka shiga yi cikin tashin hankalin me kuma ke shirin faruwa ta ina mimi ta samu ciki kuka Dada ta saki tana kiran sunan Allah wannan wane irin masifa ne ta kalli Mimi da batama san me ke faruwa ba kallonta Dada keyi itama sam batasan mai ya ke faruwa ba mugun tausayinta ne ya kama Dada ta fara hawaye sosai to tata zasu fuskanci baba da wannan sabon tashin hankali... Ita kuwa goggo binta kamar an shukata tunda Dr ya furta "Ciki" qoqolwarta ta tsaya sai yanzu kukan goggo jummai ya dawo da ita inda ta tsurawa Mimi idanu ta rasa mai za tayi tunani..



A makeken Office 'dinsa ya kalli kawunsa yayi murmushi Abu'Noor yaci gaba  "suna tallan kamfanin naga kuma kanason QASAR shine nayi tunanin zaka so dukda a nan zamu bu'de reshenmu yaso sai ka tsarashi a yadda kake so ko.? Murmushi yayi cikin muryarsa mai kamar an tilasta shi yin magana ya furta "ok" Abu'Noor yaji da'di ya fa'da tunanin yadda tunda Mimi da Yasmin su ka fita rayuwar hayat ya qara kusanci da su abu'noor ya bashi takardun ya duba kaf yayi signing wanda zaiyi ya wuce...



Ko da su Dada su ka dawo suka fa'dawa baba abinda ya faru a sibiti baba rasa mai zaiyi yayi inda Dada ta ce don girman Allah malam a wannan karon mu bi komai a hankali kada mu sake shiga wani masifa bamu fita wani ba da farko har yau babu labarin yaran ta sannan ni  inaga an samu kuskure ko results 'din wata ya bawa Mimi goggo tace nima inaga haka saidai yawan aman da take yi ki duba idanunta ga irjinta sun fara cika goggo ta saki kuka tana kallon baba tace yaya na tabbata wannan shegen likitan ne yayiwa Mimi fya'de maman Safwan duk suka kalli goggo tana kuka tace shi nake zargi sabida haka kawai na kanga yafi kula Mimi a kan sauran marasa lafiya shiru duk su kayi sai Dada da ta furta malam duk wannan abubuwan ishara ne yarinyar nan tanada mijinta tana matuqar so da kaunarsa kuma na tabbata shima haka ya ke matuqar so da qaunarta kuma ubangiji yafimu sanin aqidarsa amma ya qaddari aurensu harda rabo dukda babancin "AQIDARMU" da tasa Allah shi ke shiryar da wanda ya ga dama a lokacin da ya ga dama wata qila ma Mimi ce zata zama sanadiyar barin aqidarsa ta gado ya  kamata a ce mu sassauta mu fuskanceshi mu bashi dama mu gani kafin mu nemi rab.... Baba ya daka mata tsawa 'diff ta ha'diye ya furta wlh In kika bari na sake jin and minting the magana makamanciyar ta in bari ta koma hannun wannan 'dan shi'ar ina tabbatar miki zakiyi nadama mara iyaka sabida baki damu da mutunci da darajata ba ko yanzu bazan ta'ba bawa wani aurenta ba in ba Safwan ba sabida abin kunyar da tariga ta jawowa zuri'armu har abada abin gorine in ba na gida ta aura ba an rika mana gori kenan sannan wannan cikin zamu nemi mafita a kansa kuma kada wata mata tazo ta bani shawarar da ban tanbaye ta ba ya fita falon duk shima ya fara zama kamar mahaukaci 



'a hankali Dada ta 'daga Mimi zuwa 'dakinta duk suka ja jiki su kayi sake cikin gida....




Kuka take sosai a ka bata madarar ta qi sha shi kuwa 'dan uwanta yanata baccinsa kallon mutumin tayi tace wannan yarinyar tanada qawa zuci gaskiya zamu da'de muna wahalarta kan ta saki jikinta shiru yayi shima yana kallon kyakykyawar balarabiyar jaririyar 




Baba da kansa yaje asibitin mahaukata da yace yanason ganin Dr 'din da ya kula da su Mimi saidai abin mamaki da tashin hankali a kace masa limitan ya bar aiki a washegarin da a ka sallami Mimi baba yace a bashi adrees 'dinsa saidai  qarin abin mamaki babu komai na likitan a asibitin su kansu sunyi mamaki agurin saidai wata colleague 'dinsa tace tasan gidansa baba yace tazo ta shiga mota suka tafi can Malali saidai abin mamaki gidan babu kowa an rubuta 4sale sosai baba ya shiga ru'dani yayiwa matar godiya yace salisu su wuce haka ya dawo gida kansa kamar ya fashe inda ya hango Mimi a falon mami dada ta dafata sai amai ta keyi kamar zata fidda kayan cikinta shiru yayi yana kallonsu kafin ya wuce falonsa 




Baba ya ce kada kowa ya fa'dawa Salman maganar cikin Mimi har sai ya samu mafita zai masa magana da kansa...



Wani irin mugun laulayi ta keyi da komai ma yanzu bata iya ci haka Dada ke kula da ita sosai gashi ta rame Sosai tayi haske sai idanuwa da hanci dole in ka santa a baya ka ganta ka tausaya mata..




**************



Yau watan cikin Mimi biyar yayi wani irin .ahaukacin girma sau hu'du baba na yanke hukuncin a fidda cikin ya fasa in ya tuna hukuncin haka dukda kuwa cikin shege wanda ma ko sanin ubansa ba ayiba wannan shi yafi damun baba ko shegen ma in ansan maishi da sauqi ba ka,dan ba hankalin baba ke tashe gashi yanajin tsoron turata haihuwa wani gurin a sake samun matsala a dole yanzu ma 44 ya sa a ke kaita antenatal





Najwa na zaune ta kalli Qawarta Zeenat tta furta ki turamin gaba 'daya ki bawa yaron ko nawa ne in yana kawo results mai kyaw to shima zai riqa ganin da kyaw "ok " zeenat tace su kaci gaba da hirarsu 




Ya fito aiki yana shiga mota can motar itama a ka shiga saidai shi baima lura ba inda motar ta fara binsa har ya iso gidansu ya shiga ya da'de can suka fito shi da goggo binta sun da'de har ya shiga motarsa ya nufi gidansa da ke u/rimi.!




kallon video ya keyi a office 'dinsa yayi shiru har video ya qare ya nemi wayarsa yayi msg a ka masa reply ya duba ya kashe wayar yana miqewa tare da lumshe idanunsa 




Tsayuwa tayi cikin shagon tana kalle2 zuciyarta kamar ta fashe saidai jin shiru ta nemi wayarta ta furta "Safwan kazo ka 'daukeni ina algazaru " ok yace ya kashe wayar tayi shiru har ya iso suka fita saidai ta kasa fa'da masa komai 





Likitan ya kalli Dada yace pls ki kula da duk drugs 'din da nake bata sabida tana buqatarsu.. toh Dada tace ya miqa mata saidai kullum sai ta je ba'a kar'bar maganj sai ace su barshi tunda su ka fara zuwa har yau ba'a ta'ba kar'ban komai hannunsu ba abinda ya ke matuqar bawa Dada mamaki saidai bata ta'ba furtawa kowa ba in baba ya bata ku'di sai ta ajiye kawai



Kallon mamanshi yayi yace mama da gaske wai 'yen biyu ne.? Cikin mugun damuwa ta furta haka mu ke tsammani domin likitan ne ya fa'dawa Dada da kansa munga ma scanning 'din shiru duk su kayi sun kasa qara wata maganar 




Goggo jummai ta kalli goggo hanne tace kiga ikon Allah bacin shegu ne ko ubansu ba'a sani da sai ince Allah ya mayar mata da wa'dancan yaran 'dan shi'a ne hm goggo tace Allah ya kyawta ta qara tagumi ita yanzu lamarin ya fi arfinta tace....




Kallon Abu'noor tayi tace abin mamaki yanzu haka ciki gareta kusan 5mths sannan ubanta yayi iya bincikensa bai gano mai shi ba saidai nima mai nawa aikin ya fara domin cikin a lissafi ta sameshi ne bayan sati shida da haihuwar wancan yaran and ta sameshi a asibitin mahaukata lokacin tana jinya.. kallonta abu'Ahlam yayi yace to garin yaya.? Tayi ajiyar zuciya tace zan samu sakamakon nan ba da jimawa ba IA shiru su kayi kafin Abu'Ahlam ya furta yarinyarnan ta fara zame mana babban matsala fa, Najwa tace no ba ita bace matsalarmu akwai inda matsalarmu ta ke kuma zan gano amma a iya bincikena Farida ba mu ta'ba zama matsalarta ba duk 'yen uwanta su ka kalleta ta girgiza kai tana zama ta furta "qwarai matsalar Farida shine Hayat tana mugun sonsa wanda shine sanadiyar duk masifun da take shiga yanzu haka" taci gaba akwai matsaloli a inda daga .mu har iyayenta bamu gano matsalar ba saidai ina daf da ganowa ta saki murmushi tana qifta musu idanu



"  bayan likitan ya gama duba jaririyar ya kalli mutumin ya furta gaskiya yarinyar nan na buqatar kulawa ta ainihi sabida babu nono sannan ga rashin 'dumin mahaifiyarsu ita kuma tafi ' dan uwanta qawazuci shiasa ta ke ta wannan zazza'bin kallon matar mutumin yayi kafin kalli Dr yace yaran ogana ne mamansu ta rasu to sai ya bamu mu sabida madam ta kula da su in sunyi wayo zai anshesu ok Dr yace yana kallon jaririyar sadda kana ganinta kasan balarabiya ce gashinta da fatarta da haka ya basu drugs yace zaiyi 5dys yana zuwa dubasu su kayi masa godiya ya wuce yana waya shima can jikin motarsa 




'dakin dada ta ke kwance tana bacci gidan babu kowa sunje suna gidan qanwar Safwan Salima sai mai aiki sai mimi a wani anshi ta riqa ji har cikin idanunta tayi qoqarin bu'de idanunta ta kasa ga cikinta da ke mata masifar nauyi taji hannu kan cikinta yanayin da taji gaba 'daya jikinta ya bata wani irin saqo da ko cikin wani hali ta ke bata manta wannan halin a hankali ta saki ajiyar zuciya tana lumshe idanunta yana kallonta sosai ya shafa cikinta yayi kissing kafin ya tallafota da kyar ta 'dago cikin yayi girma dayawa  kamar mai bacci tana kallonsa sama2 a hankali ya kai hannunsa fuskanta yana shafawa ta lqarasa limshe idanunta hawaye na gangarowa harshensa ya kai kan fuskanta yanashan hawayen ta kai hannuntA itama fuskarsa tana son tabbatar da abinda ta ke gani ya rungume ta yayi Sosai dukda girman cikinta sun da'de kafin ya mata peck a goshi ta nata kallonsa taga babu shi.




11:23 pm kamar cikin bacci ta farka ta furta "pls stay with me Dada ta tashi ta yo kanta tana tanbayar ta cikin sakin kuka ta furta "*Dada kice kada ya tafi ya barni tace ta saki kuka sosai Dada ta riqota tana furta Mimi tsaya ina kuka take sosai ta fara qoqarin tashi Dada ta riqeta nan da nan kuwa a kajisu duk a ka fito a ka taru 'dakin Goggo hanne tace hala mafarkin ne da ta saba.? Ta saki kuka mai ban tausayi tana "pls Dada kice ya dawo" duk suka rasa abin cewa ga uban ciki ga tashin hankali Mami ta qarasa kusa ita ta riqota ta fara mata addu'a tanA tofawa ta kwantar da ita cinyarta tanata mata addu'a har ta fara sakin ajiyar zuciya har ta zarce da bacci goggo ta ce wannan qaddara ya Allah bamuda wayo kaine masanin komai ka kawo mana mafita mafi alkairi duk suka ce amin...




Matar na falo tana aiki taji 'dan motsi ta leqa 'dakin yaran duk suna baccinsu ta fito taci gaba da aikinta 



Ya shigo gidan tana gyara zogale tace 'sannu da zuwa' yace yawwa ina yaran.? Tace suna bacci yace ok Dr ma yanzu zai shigo kije ki 'daukosu kafin ya qaraso yanzu mu kayi waya da shi to tace ta miqe ta nufi 'dakin saidai ya jiyo qararta ya miqe a guje ya shiga shima kallon gadon yaran yake babu su ya kalleta cikin mugun tashin hankali  yace ina kika kai su..? Hawaye ta saki ta kasa magana domin yanzu tabar yaran kuma babu wanda ya shigo gidan sannan babu qofa a bedroom 'din bayan wannan to wa ya shigo.? Ta ina a ka fita da yaran.? Innalillahi ta shiga furtawa.. kafa'darta mijinta ya riqo sosai yana furta "Hauwa'u ina yaran.? Kuka ta saki sosai tana furta wlh tallahi nan na barsu suna bacci bayan ita macen ta gama rigima na bata sabon madarar da ka kawo tasha tayi bacci na kwantar da ita na fito innalillahi shima ya shiga yi "mai zasu cewa hajiya wani mataki zata 'dauka kansu? Cikin mugun tashin hankali ya shiga kiran layin dr saidai ga mamakinsa baya shiga yayi2 layin ya qi shiga ya fita a guje baisan ina zashi ba ita kuwa matarsa tanata kuka kamar ranta zai fita ita ma sai yanzu ta gane sabon da ta fara yi da yaran sun matuqar shiga zuciyarta kuka ta keyi sosai





bayan likita ya gama mata awon ne ya kalleta ya furta bari na kawo miki babys ki gani.? Girgiza masa kai tayi yayi murmushi ya kira wani no sai ga nurse ta shigo da yara biyu hannunta ta nufi Mimi a hankali ta zauna kusa da ita ta gyara mata zama kafin ta kwantar da macen ta miqawa mimi namijin ta kar'beshi ta na kallonsa suka ga tana hawaye a hankali ta 'dago ta kalli nurse 'din nurse 'din ta mata murmushi ta sake mayar da kanta fuskar yaron ko qiftawa ba tayi ga ruwan hawaye da ta keyi ta shiga shafa fuskar yaron kusan 10mnts da kyar dr ya mata dabara ya ansa yaron kafin ya miqa mata macen ta tsura mata idanu itama kafin ta 'dago tana kallon dr tana hawaye ta kasa magana sai nuna masa babyn da hannu ya girgiza kai alamar abinda take nufi hakan ne ta rungume babyn tana hawaye sosai duk suna kallonta.. 




Dada ta kalli agogo yau antenatal 'din mimi  ya da'de ta qarasa office 'din tana qonqosawa mimi kamar an shukata idanunta qafe kan yaran tana kallonsu dr ya furta "yanzu za'a gama a ok dada tace ta koma gurin zama ta zauna dr ganin mimi in a ka barta zata wuni tana kallon yaran yasa ya kalli nurse ita kuma ta kalli mimi tace zan musu allura kije gun mamanki in nayi musu sai na kawo miki su kallon nurse 'din ta keyi kawai kafin nurse 'din da kyar ta lalla'bata ta riqo ta suka fito ta barta ta qarasa gun dada sai hawaye ta keyi dada ta furta kingaji mu tafi gida ko? Nunawa dada hanyar da nurse tabi tayi dada ta kalli gurin ta riqo hannunta tace mimi kin gaji kinga idanunki muje gida ki huta mimi ta fisge hannunta tana juyawa zata koma dada ta kalleta taga yadda ta zama kamar et zaki ga dogon ciki riqota dada ta qara yi ta fisge ta nufi office 'din dr saidai wayam babu kowa ta juyo tana kallon dada itama ta miqe ta bita "kuka ta saki tana furta "Babyna" dada ta ce mimi kiyi hakuri kinji kuka ta saka sosai tana zama qasan gurin a ka fara wu cewa wa a na kallonsu dada tayi2 mimi ta motsa mimi ta qi a dole sai da wani dr ma ya zo ya mata allurar bacci kafin su nurses su ka riqeta har motarsu a ka kwantar da ita Dada ta 'dora kanta kan cinyarta tana hawaye...






Shiru yayi a Office 'dinsa hankalinsa a mugun tashe ta yaya ma zai fuskanci mamansa da wannan mummunan labari...



a makeken falon kakansa duk a na cike sakamakon partyn da ya shirya babu wanda yasan dalilin partyn saidai sosai su ka ji da'di ganin su ka'dai zuri'arsa ya gayyata kuma a duk sadda wani ya iso zaije ya rungume shi sosai alamar yana cikin farin ciki duk sunata mamaki amma basu damu ba sanin har yanzu bai gama warkewa ba sabida yanzun ma sai suyi 1wk ko ganinsa ba suyi ba amma basu damu ba tunda sunsan har yau yana qarqashin ikonsu ne wani makeken cake a ka kawo ya kalli iyayen nasa ya ce a kai cake 'din gabansu kallon cake 'din su kayi ganin an fara rubuta "(Thariq and Zainab) kallon juna su kayi cikin rashin fahimtar ma'anar cake 'din sai Noor ne ya kallesu yace yanzu kun manta ranar da babanku ya gina kamfaninsa na (Thariq Estate and construction) ajiyar zuciya duk su kayi suna kallon Hayat cike da farin ciki sam su ka sun manta miqewa su kayi duk suka fara rungumar juna saidai Banat da ya qurawa Hayat idanu na tsananin mamakin ta yaya ya iya tuna abinda ya faru shekaru 28 amma ya kasa tuna abinda ya faru jst 1yr





Nan duk a ka fara party sosai anci ansha kowa kagani cikin nisha'din inda an da'de sosai kafin a ka watse 






Tun wannan ranar Mimi ta qara haukacewa kuka da cewa a kawo mata yaranta bata Bacci sai an mata allura hakan ya qara tayarwa da baba hankali ya rasa mai zaiyi




Goggo hanne ce da tun matsalar mimi kusan suka dawo kaduna da zama ta kalli goggo jummai tace "wai haka binta ta zama ai komai lalacewar Mimi 'yer 'dan uwanta ce tayaya tana cikin gari sai tayi 2wks bata leqo ta duba ta ba bayan tasan halin da take ciki goggo jummai tace ni bama ita ba shi kansa Safwan da ya 'dauke qafa sam sannan a haka su ke nacin a mayar da aurensa gaskiya yau zan mata magana dukda rannan na lura da tazo hankalinta na matuqar tashe haka su ke ta tattaunawa...




Baba ya kalli Dada yace "ya mai jikin"? Dada tayi ajiyar zuciya tana zama kusa da shi ta furta na baro ta 'daki ta samu bacci saidai wlh babu wani sauran nutsuwa da kwanciyar hankali tattare da Mimi.. shiru baban yayi itama shirun tayi kafin cikin dauriya ta furta "a fahimtata abubuwa biyu zasu iya zama dalilin warkewarta shiru baba baice qala ba ganin haka taci gaba "ko mijinta ko yaranta" still baba kamar baya gurin ganin haka bata qara magana ba tayi tagumi baba ya shiga tunanin  gashi har 'yen unguwa sun fara fahimtar halin da gidansa ke ciki...




A hankali ya ke shafata tun daga yatsun qafarta har zuwa dogon cikinta cikin bacci taji zazzafan saqonsa a hankali ta riqa bu'de idanunta har ta bu'de kansa na kan cikinta har da qwalla ya 'dago a hankali jin motsinta ya 'dagota yana kallonta itama shi ta ke kallo ta fara hawaye ya matsa can fuskarta yana lashe hawayen tana shafa kansa har ya gama ya 'dago suna kallon juna ya 'daga t.shirt 'din jikinta a hankali yana shafa cikinta yana kallonta ya furta "Nafi ko wani uba farin ciki a duniya" hawaye ta fara ya riqo hannunta cikin na sa yana kallonta ya furta "kin bani farin cikin da babu 'dan Adam da ya ta'ba bani kuma na tabbata babu wanda zai ta'ba bani bayan ke hawaye ta keyi sosai ya riqo fuskanta ya zaunar da idanunsa cikin na nata yaci gaba (zanyi komai domin farin cikin ki koda zan rasa raina wajen yin hakan rungumeshi tayi sosai tana kuka yana shafa bayanta sun da'de kafin ya 'dagota yana kallonta ya furta "pls baby ko sabida yaranmu da ke buqatarki kiyi kokari ki warke mu fuskanci ko wani irin qalubale tare kada ki yadda mu barsu cikin maraicin da mu ke ciki kinji.? Girgiza masa kai take sosai tana hawaye ta furta "Mine I so much miss u pls karka tafi ka barni bazan iya jurewa ba.. qwalla shima ya share ya furta baby banida za'bin da ya wuce haka a yanzu kici gaba da addu'a ki kulamin da yarana kinji yana shafa cikinta"? Kuka ta keyi sosai ya fara kissing 'dinta da wani jrin yanayi na masifar so da ya keji nata yana jin yadda duk wani jijiya da ga'ba da 'bargo ke jaddada masa sonta da sha'awarta a hankali ya fara bin jikinta yana sha tanata sakin ajiyar zuciya yatsun hannunsa na cikin nata ya yi romances 'dinta sosai kamar ta suma sai ajiyar zuciya da take ta saukewa har ya Kwance mata zanin jikinta ta saura daga ita sai hallitarta dama tunda cikin yayi haka bata saka ko bra nonuwan sunyi girma saidai tasa t.shirt ta 'daura zani kallonta yayi ya furta "kina so"? Hawaye ta saki tana girgiza masa kai ya sake furta "zaki iya"? Qara girgiza masa kai tayi ya sake kamo bakinta yana sha har numfashinta na 'daukewa ya dawo ta maqalqaleshi sosai yayi kissing 'dinta har ya sakko irjinta nan ma badama ya mata sosai har yaji yadda ta fara samun nutsuwa ya sakko gindinta a hankali ya fara shan gindin tana sakin numfashi Sosai tayi bala'en missing 'dinsa ta nata hawaye sabida numfashinta ma baya fita da kyaw bare tayi kuka taji sauqi wani irin cinta yayi da harshensa yana kallon yadda take fitar da wani irin maniyyi da suka da'de mararta hakan ya qara fahimtar da shi Allah ya hallicesu ne domin junansu yaci gindinta da harshensa Sosai yasha belinta tayi hawayen har ta dawo baya fita a hankali ya fara qoqarin tura hannunsa gindinta yaji ya matse ya shiga turawa a hankali har ya shiga ya fara caccakarta ta saki numfashi mai kauri saida ya cita sosai da yatsan ma hakakafin ya 'dago ya juyata ya fara goga burarsa kan gidinta yana wasa dashi yasani tana Matisse jin da'din wannan salon haka yayi ta goga mata yaga sai zuba ta keyi ya luma mata burar suka saki numfashi a tare ya fara cinta shima kansa yana fara cinta kuka ya saka yadda yaci mata fiye da goma kafin ita amma gindinta daban ya ke kuka ya keyi yana cinta yana furta mata kalamai masu masifar zafi da shauqi wanda su ke fitowa direct daga zuciyarsa ya cita kusan 45mnts ya furta "na barki"? Girgiza kai tayi alamar ah ah shi dama don yana ganin cikinta ne ai kuwa yaci gaba da wani irin cinta da masifar so da hazaka dukda dogon cikin haka take qara tura masa gindinta da kyaw yana hakarta sai da ya share kusan 1h da mintuna yana cinta kafin ta fara rawar sanyi za tayi release ya shiga cinta da sauri2 sai lokacin ta saki kuka mai ban tausayi tayi release sosai ta fidda ruwa shi kam oga ko kusa da kawowa amma ya zare burarsa ganin yadda jikinta ke shaking yayi maza ya rungumeta har ta dawo hayyacinta tana cinyarsa yana shafa bayanta 



2:44 Am a hankali ta ke bu'de idanunta har ta gama bu'dewa ta fara kallon gefenta bayanan ta kalli 'dayan gefen ma haka ta fara qoqarin 'daga jikinta da taji yayi bala'in tsami ta saki qara sosai dada ta tashi a gigice su mami da dama suna kan dadduma sallar dare suka fito duk a kayi 'dakin dada kuka ta saka mai tsuma zuciya ta ke yinsa goggo da mami su ka riqeta suna tanbayarta tana kuka kamar ana dukanta ta kalli goggo tace don Allah kuce masa ya dawo.. goggo ta kalli mami Dada ta fara hawaye goggo tace yi shiru mimi don Allah kinji kukan ta qara tana furta da nayi bacci shine ya tafi ya barni don Allah goggo kice ya dawo hawaye goggo ta fara tana zama kusa da ita ta 'dora kanta cinyarta tana shafawa ta fara magana "kiyi hakuri kada ciwo ya kamaki kinji zai dawo ai 'dagowa mimi tayi tana kallon Dada tana hawaye ta furta goggo ki taimakeni in yazo kice kada ya qara tafiya ya barni kallonta goggo keyi tana kuka hawaye tace zan fa'da masa yanzu bari mu je kiyi wanka kiji da'din jikinki ganin uban gumin da tayi a hankali mami da goggo su ka riqota suka 'dagata su ka kai toilet Dada ta tsaya tana kallon yadda gadon ke ciqe da maniyyi suma su mami da goggo su ka kalli gurin goggo ta furta "mafarkinsa ne ta keyi yana saduwa da ita wannan wane irin masifa ce ko gidan wani taje haka za tayi ta ganinsa cikin mafarki yana saduwa da ita wanda a yadda take haukacewa in tayi mafarkin babu namijin da zai jure ko da kuwa shi Saddam Safwan 'din ne duk shiru su kayi kowa na tunanin wannan birkitaccen al'amari kafin goggo ta furta "dole ne muyi magana da yaya yace inaga zuwa yanzu ya kamata mu hakura a maidata gurin mijinta ko zamu samu kwanciyar hank... Baba da ke shigowa ,dakin ya furta wlh tallahi ko Zata koma cin kashi da bin titi tsurara bazan ta'ba maidata gurin wannan 'dan shi'..... Suka ji fa'duwarta kofar toilet 'din mami tayi saurin qarsawa cikin mugun firgici ta juyo tana kallonsu ganin jini ya 'balle wa mimi da ta zame....

💖AQIDARMU💖


           Na 


Boyayyiyar marubuciya



No comments