Breaking News

AQIDARMU Book 1 Page 7-8

 🅿️7/8





Mama ta kalli Salman tace ka kirawomin layinta muyi magana gudun shiga fargaba yace mama qila yanzu tana makaranta fa to tace to ka bani wpp 'dinta nayi mata saqo in ta koma gida sai ta saurara toh yace ya kunna data ya bata yace bari ya siyo abu a waje tace toh yana fita ta fara magana sosai tayi magana sai dataga ya shiga ta rufe wayar ta fa'da tunani 



Salman na fita ya jefa layinta na IRAN yanata ringing 



Hajiya da Hayat hankali na tashe ganin dr Banat yazo ya mata allura ya saka mata drip bata farfa'do ba yace zuciyarta ce ta buga tayi dogon suma amma IA daga taimakkon da ya mata anytym zata iya farkawa tunda Banat ya fara magana hannun Hayat na cikin na mimie yana 'dan shafawa kallonsa Banat da Hajiya su kayi suka fito 'dakin Banat ya kalli hajia yace "mummy Hayat da matarsa suna matuqar son junansu yawu ta ha'diya Banat aminin Hayat ne tun suna yara amma wannan sirrin yafi arfin kunnensa sabida yabada kyakykyawar alaqa da Family 'dinsu Hayat matarsa ma Cousin 'din HAYAT ce ganin ta fa'da tunani yace mummy zan koma students masu exam suna jirana ok tace su kayi sallama ya wuce zama tayi kujerar tayi tagumi ta jiyo wayar mimie na ta ringing ta miqa hannu ta 'dauki wayar ta duba taga "Yah Salman" ajiyar zuciya tayi ta 'daga wayar yayi sallama ta ansa cikin girmamawa yace hajiya kun sauka lafiya.? Tace lafiya ... Yace mama ce ke son magana da mimie tana kusa.? ajiyar zuciya tayi tace kasan satin nn zasu gama final exam to tayi school, ok yace hajiya yanzu ku yaushe zaku dawo? Shiru tayi ganin tsayuwar Hayat a gabanta ta 'dago tana kallonsa h/free tasa Hayat na yaji Salman ya fara magana "don girman Allah hajiya ki cikamin alkawari bamuda kowa kamar mahaifiyarmu yanzu haka duk tana cikin tashin hankali dukda batasan komai ba kan wannan shirin namu kuma ta tabbatarmin in har mimie ta wuce laraba bata kaduna ta yafemu har abada  daga ni har mimie yawu Hayat ya ha'diya cikin sigar lallashi ta furta Salmanu karka damu kun taimakemu kai da qanwarka kuma IA bazamu baku kunya ba koda wasa bazan yi wani abu da zai sanya rayuwar mahaifiyarku cikin tashin hankali ba domin nima uwa ce wani huci mai zafi Hayat ya furzar yana juyawa 'daki hajiya suka qarasa magana da Hayat su kayi sallama tayi shiru a hankali ta miqe ta shiga 'dakin yana zaune yana kallonta kamar zai ha'diyeta ko kunyar uwartasa baya ji kusa da shi ta matsa ta dafa kafa'darsa ta ajiye wa mimie waya tace pls my boy kazo muje muyi magana kamar bazai tashi ba a hankali kuma ya miqe ya yiwa mimie peck a goshi a gabanta suka fito can waje gurin wasu kunerun shaqatawa  suka zauna kallonsa take tabbas a gigice ya ke da muguwar soyayya ta tausaya musu duka kafin ta fara magana 



Hayat kasani tun iyayenka na raye bana banbantaka da su Ma'aruf wanda har bayan rasuwar yaya da mahaifinka na ci gaba da zama Tehran sabida kai ka'dai dukda qabilanci da danginku larabawa sukayita nunamin na jure har ka mallaki hankalinka Hayat ka tuna yadda gaba 'daya danginmu suka yanke dukkan alaqa da mamanka a kan auren mahaifinka bawai don yana balarabe ba sai don "AQIDARSA"  ajiyar zuciya yayi taci gaba ni ka'dai na roki mijina bayan aurena ya barni alaqa da 'yer uwata kana sane har yaya ta koma ga Allah yawan daginmu basu alaqa da ita wanda kasha cemin wannan yana 'daya daga cikin dalilan da yasa ba zaka ta'ba zuwa Nigeria ba shiru tayi tana kallonsa "ni da kaina soyayyarka da na gani a idanun farida a 'dazu ban ta'ba ganinsa a idanun duk matan da kayi alaqa da su ba a baya na lura kamar ma son da take maka yafi wanda kake mata, lumshe idanunsa yayi kafin taci gaba saidai "babu wani alaqar dindin tsakaninka da ita har abada dole ku hakura ku yadda da haka kallonta ya ke da alamar tanbaya  ta kuwa cigaba wlh a Nigeria babu "AQIDAR" da a kafi tsangwama irin "AQIDAR SHI'A" yawu ya ha'diya taci gaba sannan in baka labari babansu Farida babban 'dan "AQIDAR IZALA" ne wanda cikin dukkan AQIDUN NIGERIA babu AQIDAR da IZALA tafi gaba da ita irin Shi'a... Saukar da murya ta qara yi cikin yanayin lallashi tace Hayat kanada damuwa dayawa a rayuwa pls kada ka qarawa kanka da maganar Farida ka bani takardar sakinta kamar yadda mu kayi alkawari yanzu idan maganarnan ta fito babanta ya sakamu  gaba wlh maganar zata iso har garinnan gurin danginku a qarshe bamusan mai zai faru ba pls n pls Hayat ka hakura farida ko ba don kanka ba sai domin ita kanta zaka jefa rayuwarta cikin tashin hankali da irin baqin cikin da kaima kake ciki har yau domin nasani duk danginta zasu juya mata baya domin wlh zasu gwammace yafe ta da su barku ku rayu tare musamman kai kai ainihin balarabe ne kuma na IRAN gaba da baya tunda mahaifiyar ka ce 'yer Nigeria, yawun baqin ciki ya ha'diya ta qara tausasa muryarta Farida she's juste 20yrs kanada 35yrs kafita hankali da wayo pls kayi anfani da shi wajen samawa kanku mafita mafi alkairi pls babyna kaji.? Wani irin harbawa irjinsa yake.. ta riqo hannunsa tana kallonsa Hayat da irin son da kakewa Farida za kaso ka ganta cikin rayuwar baqin ciki...? yawu ya ha'diya tace pls ka bani takardarta yanzu ga envelope 'dinsu na albashin aikinsu zan saka musu takardarta ciki kamar yadda mu kayi da yayanta pls Hayat ka bani takardarta kaji wlh domin kai na keyi komai ba don kaina ko wani ba ajiyar zuciya yayi yace "it's ok "

Ajiyar zuciya tayi ta saki 'dan murmushi tace mu jibi laraba IA zamu wuce ok yace ya miqe ta bishi da kallo tana ajiyar zuciya 'a falo ya zauna motsinta yaji a d'aki a hankali ya miqe ya nufi 'dakin ta farka ne amma tana kwance sai hawaye ta keyi ya zauna ya riqo hannunta da sauri ta taso ta rungumeshi domin ta fizge drip 'din da aka saka  mata kuka ta saki sosai tana ruqunqumeshi sosai shima haka duk babu wanda yayi magana sai zuciyoyinsu da ke bugawa da sauri2 suka ji wayar mimie na ringing shine ya miqa hannu ya 'dauki wayar yana kallo yaga "Yah Salman" 'dagota yayi a hankali fuskarta har ta 'dan kumbura ta kalli wayar naci gaba da ringing kallonsa tayi ya mata alamar ta 'daga a hankali ta 'daga saidai muryar mama taji gyara muryarta tayi ta fara gaida mama , idanunsu na kan junansu hakan ne ya bata qwarin gwiwar ansa wayar a lokacin mama tace inata kiranki 'dazu Salmanu yace kina makaranta na bar miki saqo can wpp ajiyar zuciya tayi tace kiyi hakuri mama ban gani bane hannunta ya riqo cikin nasa sun da'de da mama kafin su kayi sallama ta kunna data ta bu'de saqon mama kuka ta saki sosai shima jinkinsa ya qara mutuwa a hankali ya miqe zai fita yaji ta riqo hannunsa ya juyo yana kallonta idanunsa sun canza kamar shima kukan ya ke son yi tasowa tayi tazo ta rungumeshi sosai hajiya da shigowarta kenan ta taddasu juyawa tayi falo sun da'de kafin ya 'dagota yace my queen bari nayi sallah asr tayi to tace ya mata peck a goshi ya fito yaci karo da hajiya ya zauna ya jawo drower ta tv stand 'din falon ya 'dauki takarda da biro ya rubuta ya miqawa hajiya ya fita dubawa tayi tai ajiyar zuciya  ganin saki 'daya bata damu ba domin dama musulunci haka yace ta ninke takardar ta miqe tasa a hand bag 'dinta ta nufi 'dakin da farida take ta ganta tanata kuka ganinta tayi maza ta share hawayenta tana lullu'be jikinta da mayafin gadon zama hajiya tayi ta fara magana "Farida kina sane da yadda muka shirya komai kuma nasan zuwa yanzu kinsan duk abinda ke faruwa a danginku hakan yasa jibi IA zamu koma Nigeria ni da ke hawaye ta saki sosai hajiya ta rarrasheta tare da nuna mata ita 'ya ce don haka ta zama mai biyayya ga iyayenta shine mutuncinta da datajarta kuka take yi a hankali hajiya ta gama ta miqe ta fito itama sosai su ke bata tausayi ta nufi gida domin bataso baba talatu ta zargi komai gara tace mata Mimie na schools yauma can zata kwana karatune yayi zafi sabida mimie tayi 'dan kwari fafin ta dawo gidan su wuce Nigeria




Da wanna tunanin ta samu nutsuwa ta hau taxi ta nufi gida..! tana roqon Allah y kada ya ta'ba tona musu asiri daga su har su Salman ganin shima Salman qarya ta masa cewa aiki ne ya kawo Hayat IRAN zaa bashi promotion amma dole sai yanada mata ta tabbata inda Salman yasan Hayat balarabe ne kuma balaraben IRAN Salman bazai ta'ba yadda ba dukda ta ce masa da ita da  mahaifiyar Hayat uwarsu 'daya ubansu 'daya shiru ta 'danyi kafin a fili ta qara furta Ya Allah kazama jagoran wannan maraya na ka tana matuqar kaunar Hayat fiye ma da yaran cikinta domin sam bayada halayen taqama da izza irin na babban dangin na mahaifinsa da suka kasance manyan attajirai tun kakkanni a IRAN ko da yake hakan nada nasaba da jinin mahaifiyarsa da ta kasance 'yer babban malamin Sunna a garin Shanono.. 



Mimie tayi kuka har ta fara 'dan zazza'bi gashi gidan ya fara bata tsoro gashi babu labarin Hayat tunda ya fita ga dare ya fara rabawa 10:23pm a takure ta zauna falo har lokacin shirt 'din Hayat ce jikinta sai da za tayi sallah ta 'dora abaya shiru shiru ba hayat 12:45 na dare mimie har tayi wanka tana 'daure da tawul tazo ta zauna falo ta qara takurewa kanta duk a jiqe kuka ta fara tana kalle2 jin motsi a waje ta zabura zata fito a guje su kayi karo da shi anshinsa da ta shaqa ne ya sata sakin ajiyar zuciya ta rungume shi tana kuka wani irin yarrrrrr yaji ya 'dagota yana kallonta da tawul 'din jikinta iyakar rabin cinyarta ajiyar zuciya ya saki mai nauyi zai 'dan matsa tunawa da yayi ta matso zata riqo hannunsa tawul 'dinta ya zame qasa yawu mai kauri ya ha'diya tare da furzar da huci mai zafi tare da jawo ta jikinsa ya rasa yadda zaiyima da ita ya 'dauketa cak har bedroom kan bed ya kwantar da ita ya shiga yamutsata ruqunqumeshi tayi sosai yanata sarrafa mata jikinta itama tana ramawa komai yayi mata tayi masa yasha nonuwa yasha ya murzasu haka cibiya ya fara sucking 'dinta yana cinta yadda tafiso da harshe duk sun gigice wani irin ha'din kai mimie ta bawa Hayat yana cinta kamar basuda wata matsala nan duniya nuna masa tayi indai zai iya cinyeta to ta bashi dama ya cinyeta ta tsotseshi ya tsotseta wato ya tsotsi gindinta har saida ta riqa fisge2 kamar hauka sabon kamu sannan ya cita ya qara ya juyata ya cita ta hau kansa ya cita ya hau kanta ya cita ya cita a karkace ya cita tsaye ko da wasa bata nuna masa gajiyawa ba duk kuwa da tafara gajiya a ganinta wannan shine ka'dai gift 'din da zata bashi na rabuwarsu Hayat bai tsaida cin Mimie ba har saida yaji an kira sallah asuba a hakan ma saida ya qara cinta a bathroom ko motsi ba tayi sosai maniyyinsa kuwa ya juyemata ba adadi a mararta yayi kuka yayi ihu ya rungumeta cikin kamar zai tsaga jikinsa ya shigar da ita  itakam sam yau babu baki sai numfashi  da take fitarwa a hankali..

💖AQIDARMU💖

   

            Na


Boyayyiyar marubuciya


No comments