Breaking News

AQIDARMU Book 1 Page 5-6

 5/6






Yau kwanansu goma sha shida basu samu damar ha'duwa ba inda daga ita har shi kamar masu jinya haka suke ita kanta baba  ta 'dan fara shiga damuwa ganin yadda duk suka koma su gashi basu ga miciji a tsammmanin ta a dole ta basar ganin ita mimie suna exam ko yaushe tana cikin karatu shima bai cika zaman gida ita kuwa dama bata basu damar ko zaman fira a tsammaninta aikin da Hajia Yasmin ta sata bata wasa wajen saka idanu sosai kan Hayat da Mimie...



Fauza ta tsuguna ta gayar da mahaifinfa yace ina su Halim.? Tace lafiya baba shekaran jiya mu kayi hutu nace bari nazo mu kwana yace kin kyawta tace baba Mimie fa itama zata zo hutun nan gidan.? Shiru yayi yace ki kirata mana kiji tace baba wlh tunda mimie ta koma bauchi karatu layinta ya daina wucewa saidai in mun ha'du wpp shima kuma kwanan bata hawa sam mugun 'baci ran baban yayi yace qila goggonta ke hanata yin waya sabida ta mayar da hankali kan karatu shiru fauza tayi tace pls baba mimie ta dawo karatu ABU tunda duk can muke kuma ga gidan aunty lubna zai isbemu gaba 'daya ajiyar zuciya yayi yace kije zan duba maganarki tace to ta miqe bayan fitarta baba babba yayi shiru yana tunani Safwan ya zo jiya yace masa shi yanason a mayar musu da aurensu ya amince da buqatar Salman mimie za tayi karatun dama yaso ne ya gama gininsa sai ya saya mata motar ta ta zuwa makaranta hakan zaifi masa kwanciyar hankalin karatunta a kan ta na hawa napep shi yana office ajiyar zuciya baban yayi wato dai salmanu da uwarsa so suke su fitar da kansu cikin Zuri'arsu tabbas ma su suke zuge mimie domin tanada hankali da nutsuwa ga son zumunci su suka zugata ta sa Safwan ya saketa amma zaiyi maganinsu a wannan Karon zasusan ko muhammadu bai isa insa kara ya tsallake ba da haka ya 'daga wayarsa ya kira salmanu yace ka sameni gida sannan yanzu ba sai anjuma ba ya tsinke wayar ya kira mama itama yace ta sameshi gida ko 'bata lokaci ba tayi ba ta shirya ta nufi gidan saidai tana shiga salman ma nashiga  batayi mamaki ba ta tabbata a kan maganar mimie ne hakan yasa ta sake 'daurewa Salman fuska domin taurin kansa ne ya jawo haka bayan sun gama gaisawa da mama baba saiga dandaxon 'yen dangin da baba ya kirawo su duk falon ya cika mama kamar ta kurma ihu ita kenan kullum taro a kan yaranta qwalla ta fara sharewa Salman na gani jikinsa yayi sanyi shiasa ya keson su samu ku'di suyi nesa da danginsu da (AQIDAR) kawunsu yana cikin tunani yaji baba ya fara magana inaso duk ku shaida sati mai zuwa war haka IA zan maida auren mimie da Safwan banason shawarar kowa kuma bana neman iznin kowa domin ko Muhammadu ne ke raye bazai qetare dokata ba don haka haka ya kalli mama da Salman yace duk karatun da Mimie keyi ta ajiyeshi ta dawo gidan nan kafin ranar 'daurin aurenta in ba haka ba wlh ba ku biyun da kuke abinda kukaga dama ba har itama mimie da ke muku biyayya zata sha mamakin matakin da zan 'dauka a kanku hawaye mama ta fara Salman kuwa sai gumi ya keyi ta kalleshi baba yaci gaba kuje ku bani guri wlh ko waye cikin zuri'arnan mutum yafito yace zai riqa abinda yaga dama zan tabbatar na hukuntashi domin iyayenmu da kakakkaninmu kan zumunci muka gansu ko bakayiwa naka komai dolensa ne yayi zumunci don haka wlh tallahi duk wanda zai mana wasa da zumunci zan bashi mamaki a hankali mama ta furta yaya kamar yadda mijinta da sauran 'yen uwansa ke kiransa tace kayi hakuri kayi mana aikin afuwa IA mimie zata dawo ka yanke duk hukuncin da kake so a kanta a matsayinka na uba a garesu kada kayi fushi da su ka yafe musu ajiyar zuciya yayi sosai yaji da'din kalamanta haka duk 'yen gurin ma inda ya furta babu komai Allah ya Sara shirya mana su baki 'daya aka ansa da amin yayi addu'à Aka fara watsewa mama ko kallon inda Salman yake ba tayi ba ta wuce yana binta bata tsaya ba ta hau napep ta wuce gida a napep ta fara kiran qanwarta da ke bauchi taji ance tana busy ma'ana tana kan waya da wani ta tsinke kiran tana hawaye



Salman yana motar aikinsa yana waya yace Aunty asma wannan shine abinda ya faru yanzu yaya zanyi in fuskanci hajiya da maganar nan tace karka damu kaje kuyi zata dubo mafita IA kuma nima yanzu zan kira g in tsarata domin yanzu haka ma ta kirani muna waya kai kaje gun hajiya sai mu gama duka muyi magana yace to su kayi sallama ya tsinke ya tada motar ya nufi Isa kaita




Hajiya na falo tana waya yayi sallama tace ah ah Salman dama kai nake kira zaka kain... Ta katse maganarta ganin yadda jikinsa ke mace ga gumi yayi ta fara Salman lafiya.? Nan ya fara bata labarin abinda ke faruwa sosai hankalinta ya tashi tace amma kada damu ka kwantar da hankalinka dama video 'daurin auren Hayat da Farida shine muhimmin abinda mu ke buqata kuma sungani sun shaida so dama gudun su zargi wani abu shiasa muka shirya 'dan zamansu gida 'daya har tana karatu domin su gasgata komai so yanzu zan duba fly na Tehran yanzun nan ina samu zanyi bucking sabida mu samu mafita tare da hayat IA asirinmu bazai tonu ba daga mu har ku zan dawo da Farida kafin ranar da babanku ya baku sunkuyawa Salman yayi ya fara mata godiya saidai kuma yayi shiru murmushi tayi tasan damuwarsa tace kada ka damu duk abinda muka tsara cikin contract yana nan musamman na zuwanka karatu Malaysia ajiyar zuciya yayi yaci gaba da yi mata godiya tace babu komai nan tace ka kirawo Laraba kuje cefane kan kaje kwaso yara ni zanje nafara shiri IA yau ko jirgin dare ne zanbi yace to yana fita zuwa babban kiching 'din gidan na bayan gida 



Gani tayi akwai jirgin dare ta yi buking 'yen kaya qalilan ta 'diba tayi shirinta ta kira Salman tace yayi sauri yazo ya kaita airport kaduna tabi jirgin abuja taga can sai Tehran sosai hankalin Salman ya qara kwanciya shiasa ya keyiwa hajiya biyayya shima har ya mata alfarmar da ta nema ganin bayan biyansu da zatayi ta cancanci ya mata komai yadda take taimaka masa shi da mama da mimie 



Bayan sun gama exam ne ta fito ganin motar school harta zo 'daukarsu sabida motar school ke kawota ya maidata wani malaminsu banat abokin Hayat ya ganin kamar ta sauri ya kirata ta tsaya ta gaisheshi ya kalleta yace ya jikinsa"? Cikin rashin fahimta tace wa"? Yace ah ah mijinki 'dazu mu ka rabu na barshi can guest house d'in office 'dinsu yana fama da qaqqarfan zazzab'i cikin tsuma tace mai ya ke damunsa"? Kamar za tayi kuka kallonta banat yayi ganin yadda har hankalinta ya tashi kamar mai wani mugun ciwo shi yama 'dauka sunyi waya ne shiasa ya tanbayeta yaji tace bari naje ta juya ya bita da kallo yana ayyana da gani tana matuqar son Hayat 


Taxi ta 'dauka ta fad'i sunan gurin aikinsu Hayat wato (IRAN INTERNATIONAL OIL AND GAS) jikinta har rawa ya keyi ta sauka ko canji bata ansaba tana jin haushin kanta 4dys basu ha'duwa ko a falo amma bata nemeshi ba sannan yau 17dys rabonsu da sex dukda mugun azabtuwar da take amma bata nemeshi ba shima 'bacin ran girman kanta yasa ya hakura da bibiyarta tanbayar masinjansa tayi inda yake ya kwatantata mata can dajin fita kamfanin ne don haka ya ce ta shiga ya qarasa da ita a motar kamfani jikinta na rawa ta shiga ko rufe qofar motar ba tayi da kyaw ba saida ya fito ya zo ya kulle ya tayar har qofar makeken apparemment 'din ya sauke ta yana magana ko kallonsa ba tayi ba ta wuce ta shiga binta yayi da kallo tana shiga baya falon ta wuce corridor 'din daya sadata da 'dakuna room 'din farko ta shiga ganinsa kwance kan gado yana bacci daga shi sai farin boxers da farin t.shirt a hankali ta qarasa ta zauna gefensa ta riqo hannunsa hawayenta da su ka taru suka sauka kan fatar hannunsa ya lumshe idanunsa domin dama ba bacci yake ba saidai jikinsa zafi rau 'dora kanta tayi kan bayan hannunsa tana shafa fuskarsa ta fara magana "pls 4give me exam ne ya tafi da lokacina shiasa banida lokacin Kom... Taji muryarsa can qasa "har lokacin mijinki.?  'dagowa tayi tana kallonsa idanunta duk hawaye ta kasa magana mararsa ce ta qara mur'dawa ya saki 'dan qara yana 'dan 'dagowa itama qarar ta saki tana riqeshi sorry mai yake damunka.? Sannu sorry sai riqe bayansa yayi idanunsa suka ka'da ta fara kuka tana tayashi riqe bayan duk ta gigice tana tanbayarsa in maka allura..? Girgiza mata kai yayi alamar ah ah tana kuka tace mai zanyi maka ka warke pls karka mutu ka barni ajiyar zuciya yayi a hankali ya 'dago yana kallonta itama haka idanunta duk hawaye miqar da bayansa yayi ya zauna da kayw ya jawo ta ya 'dora saman cinyarsa ya fara lasan hawayenta kallonsa tayi tace "ka bari to na kira Dr Banat ya duba ka" ah ah yace bashida maganin da zai bani na warke, kallonsa tayi tace mai ke damunka to.? Lumshe idanunsa yayi ya danqi nononta yace "jikin matata na ke son shiga maganina yana gindinta wani irin matsa mata kan nonon yayi idanusa zaune cikin nata bata iya qara magana ba ya 'balle mata botiran abayar jikin nata irjinta ya bayyana nonuwan tuntsuma2 cikin bleu bra 'dinta yasa hannunsa ya fidda nonuwan ya manna bakinsa ta saki numfashi tana rungume kansa tayi bala'en missing 'dinsa shan nononta ya fara da zafi ta maqale wuyansa da kyaw ya shima sai shan kan nipples 'dinta ya keyi sosai tana kissing 'din tsakiyar kansa ta keyi da wani irin yanayi na mafisar so da kaunarsa da ke cin zuciyarta da jininta ta qara tura masa nonuwanta yana sha kamar nayunwancin jariri kafin a hankali ta 'dago suna kallonta juna duk idanunsu sun gama tsumewa tsabar jaraba da zautaccen soyayyar da suke ji na junansu suka cafki harshen juna suka shiga shanye yawun juna kusan 10mnts kafin Hayat ya mirginata ya hau kanta yayi kissing cibiyarta ya sakko tsakaninta gindinta ya gama jiqewa ya 'dago bombom 'dinta ya fara lashe ruwanta da ya sauka gurin yanayi har ya hauro samanta tsakaninta ya ha'da da belinta da ramin gidinta ya zuqesu ta ja wani wawan numfashi kamar zata shi'de nan fa ya fara cinta da harshensa sosai ta sakar masa kuka tana qara wawware masa qafafunta yana qara shigar da kansa itama tana dannawa ya wani tura harshensa can cikin girdinta ya fara karka'dawa ta saki mugun kuka tana qoqarin fisge qafafun ta ya riqe tamau yana cigabata da cinta da harshe tana kuka kawai da ayyyyyyyy wlh i so much lovvvvvv taji ya cafki belinta ta saki qara mai qarfi tana sosai ya cita ruwa kuwa tana fitarwa yana zuqewawa cikin kukan take masa magiyar "Haaaayat".. bai ansa ba taci gaba pls kasamin kawai nakarasa haukacewa... Saida ya mata wani mugun zuqa ta saki qara kafin ya d'ago yana cire boxers 'dinsa yaji ta riqo hannunsa sunkuyawa yayi a hankali yana kallonta da dukkan nutsuwarsa domin sam bata sakin bakinta da shi sai yana cinta ya ke sanin abinda ke cikinta shiasa in yazo cinta ya ke bata wuta yadda komai ma zata fitar kallonsa take har ta qara ruruta masa wutar sonta da sha'warta a zuciyarsa cikin dakiya ta namiji ya kalli yadda ta riqe hannunsa gam kafin ya qara kallonta yadda alama suka nuna magana ta ke son yi masa saidai ta kasa furta "my queen mai kike so"?  Hawaye yaga ta saki ta furta "kai na ke so" ajiyar zuciya yayi yana kallonta harda qwalla idanunsa ta qara maimaita "ina sonka fiye da rayuwata ina sonka fiye da kowani irin buri da nake dashi a duniya ta qara sakin hawaye ko da lokacin iyakarmu ya zo pls ka.... Ya sunkuya ya rungumota sosai jikinsa sun da'de kafin ya 'dago yana kallonta yace "ni kuma banida rayuwa" kallonsa tayi cikin mamaki da hawaye fuskarta share hawayenta yayi yace "banida rayuwa sabida kece RAYUWATA" hawaye ta saki sosai tana kallonsa suka qara maqalqale juna suna tsotsar juna ya Mimie ta sunkuya ta kama zundumemiyar burarsa ta  fara sha kamar mai shan mangwaro tanayi tanashan kaciyarsa yanata mata sambatu i love u queen u r my life my avritin qara shansa take yana danna kanta sosai ta masa sucking ya riqa kuka sabida shi bai cika ihu ba sai kuka saida mimie tagama tayarwa da Hayat jijiyarsa ya fara kawowa zai fisge kada ya 'bata mata jiki tayi maza ta riqe yana fidda maniyyinsa tana shanyewa sosai ya fitar da t'a shanye tas ta lashe saman burarsa da har lokacin bata kwanta ba ya taso yana kallon yadda ta lashe superm 'dinsa tas wani irin mugun sonta yaji ya qara fisgarsa ya jawota jikinsa ya kwantar ya ware qafafunta ya fara cinta da harshe abinda ya gano tana matuqar so nan da nan kuwa ta gigice cikin kuzari ya wage ta ya mata salon cin da tafiso wato shi ya hau kanta sosai ta saki qafafunta ya shiga ya fara goga mata burarsa a kan belinta ta saki qara ya furta "I love queen" ya fara luma mata zundumemiyar burarsa suka saki qara a tare nan ya fara cinta suna kuka wani irin luma mata jijiyarsa yake tana kuka yana yi cinta ya keyi da dukkan imaninsa da soyayyarsa yanajin kamar ya cinyeta kawai ya huta kuka take sosai tana ayyyyy washhh Hayati  love u much fuck me hard pls fuck ai kuwa ya qara luma mata sai sakar mata burar yake kanajin yadda gindinta da burarsa ke bada sautin "Ca'bal" ya qara 'dago qugunta har cikinsa yana cinta yana ka'da gurin belinta suka saki qara tare ya 'dagota suka rungume juna sosai ya shiga sakar mata burarsa da 'dan karan sauri suna kuka kussn 1h:23mnts suna cin juna na yau kam ma kamar masifa ita kanta har jiri2 tafara ji qasanta ma ya fara 'dan zafi saidai bata nuna masa ba cinta hayat keyi yanata kuka yana qanqameta qara ta saki ka'dan tayi release shikam shiru saidai duk tausayinsa ya kamata ta kasa ce masa ta gaji ganin baima san halin da yake ciki ba cinta kawai yake yana sambatu tsabar tausayinsa ta mirgina ta hau kansa tanaso tayi masa style 'din data lura yafi so wato yana kwance ta hau ta ha'diye burarsa taba up n dwn hakan tayi kuwa ya shiga cewa "tnx baby" gaba 'daya zundumemiyar burarsa ta had'iye a gindinta take itama taji feeling 'dinta ya dawo ai ko nan ta fara up n dwn suka qara gigicewa shi da ita in ta 'dan gaji sai shi ya fara buga mata burarsa tana sama tana qasa suna kuka kussn 46mnts again kafin cikin qara sosai ya saki ruwa sosai cikin gidinta bata yi yunkurin tashiba kamar ko yaushe in suka yi sex ta tsinci zuciyarta da son ha'diye superm 'dinsa ta gindinta kamar yadda ta ha'diye ta bakinta 'dazu mugun sonsa take ji kamar shi kansa ma ta ha'diye shi saida ya gama fitarwa tas har ya fara dawowa hayyacinsa kafin a hankali ya jawo ta jikinsa ya ringume yana sakin ajiyar zuciya ya furta "my queen  i love u to bottom of my heart"  ta saki hawaye tana 'dora kanta irjinsa tana hawaye sosai ya qara rungumeta sosai 



Hankalin baba talatu ne ya tashi ganin har 11pm babu labarin Mimie abinda bata ta'ba yi  ba gashi shima Hayat shiru takasa samun wayarsa cikin mugun tashin hankali ta fara neman layin Hajiya asma saidai ita ma shiru hankalinta ya qara tashi ta zauna tayi shiru



Hajiya asma tana jirgi tunani duk ya isheta Allah ya taimakesu asirinsu kada ya tonu shi hayat ta lura kwanan nan kamar qwato dukiyar gadonsa ta fita ransa ta rasa mai yasa kodai sabida yafinyar nada 'dan taurin kai ne tunda baba talatu tace sam ko ga maciji basuyi komai yace tayi taqi kamar ta ma ta dalilin zuwanta IRAN da dalilin aurenta na wata biyar da Hayat ajiyar zuciya et tayi ko baby komai dai "Thariq Ahnan Family sun shaida Hayat na da mata so ko yanzu dole sun sakar masa mara koda komai ya Tsahal tsakaninsa da Farida sai su nuna musu ce tafison zaman Nigeria da haka taji a na sanarwar an kusa sauka Tehran ta saki ajiyar zuciya ta fara 'daura belt



Baccinsu suke sosaiWani irin bacci da ko kai ka gansu zasu burgeka su baka sha'awa gaba 'daya Hayat ya shigar da Mimie jikinsa babu komai jikinsu daga su sai fatarsu sai Mimie da gashinta ke tattare tsakiyar kanta bawai mugun tsawo ne da ga gashin ba ah ah yadda ya ke da cika 'dan gyara kwanciyarsa yayi ya mayar da hannunsa kan bombom 'dinta mai taushi shima ya koma baccin cike da nisha'di 




Salman ya koma gida yayi ta lallashin mama ya qara bata hakuri ta sakko sabida Qanwarta ta kirata tace mata da kanta zata je makaranta ta 'dauko mimie ta kawowa baba babban tsakanin uwa da 'faq mama ta sakko har ta qara masa da nasiha tare da nuna masa kada ya yadda ko bayan ranta suna samun sa'bani da dangin mahaifinsu musamman baba babba da ko yaya yake shi uba ne a garesu koda babansu yana raye bare yanzu da baya raye kuma Safwan 'jininku ne abokinka kuma don haka ka barshi yayi yadda yake so da iyalansa ko nan da shekara 10 yake so mimie ta koma karatu ka kyalesu in a mayar musu da aurensu don Allah ka fita hanyarsu kaji.? Ajiyar zuciya yayi yace IA mama amma a zuciyarsa yana saqa in a ka basu ku'dinsu zai bu'de mata babban camis ya cika mata da komai har marasa lafiya tana kwantarwa yadda ko babu komai zata dogara da kanta...



Baba talatu na bacci taji bugun qofa a hanzarce ta tashi da tsammanin Hayat ne domin ita tagama yanke  tsammaninta a kan qila mimie ta koma Nigeria ne ganin sun kasa shiri ita da Hayat saidai cike da mamaki taga hajiya zaro idanu tayi hajiya ta saki murnushi tace baba talatu babu tar'ba kodai na koma ne baba talatu ta saki ajiyar zuciya  tace na isa na hanaki shiga gidanki wace ni ta matsa hajiya na dariya tace baba talatu kenan ya gida mai kikeyi a falo tsakar dare haka ina Hayat.? Yawu baba talatu ta ha'diya tace wai yayi tafiya da safe inajin can zai kwana ok hajiyar tace to ina Farida.? Baba talatu ta saki kuka wlh tunda ta tafi makaranta shiru har yanzu yarinyar nan da baku bata aikin nan ba ke da 'dan uwanta domin sam tacika girman kai da fa'din rai sai ta wuni 'daki ba um bare um ga wulakanci magana  ma a kayi mata da kyar take ansawa nan in yayi baqi da kyar take iya gaishesu kuma ko wuni za suyi bata qara yi musu magana sa'in ma ta barsu tayi shigewarta 'daki in kuma ya mata magana tamasa gatse ko banza ta tafi in nima namata tayita kuka hajiya tayi ajiyar zuciya tace ya isa baba talatu yanzu mai ya faru harta fita bata dawo ba.? Baba talatu tace ina na sani nadai ga kusan sati biyun nan bata cika walwala ko yaushe tana 'daki da littatafan karatun ta kuma wani abu na damunta naso na masa magana naga shima a hakan yake kamar yana cikin damuwa shiru hajiya tayi tana Saqe2 a zuciyarta kafin ta miqe tace bari nayi wanka na 'dan kwanta da wuri zan fita kema kije ki kwanta kallo baba talatu ta bita dashi tace neman yarinyar fa.? Tace kada ki damu zanje da asubar fari ma IA yanzu nagaji kema ki kwanta to baba talatu tace ta miqe ta shiga 'dakinsu yayinda direct hajiya ta wuce 'dakinta da ke kusa da na Hayat wanka taje tayi ta mayar da sallalinta kafin ta gado tasha tea a jirgi saidai ba bacci take ba irjinta ne yake 'dan harbawa tana fatan kada zarginta ya zama gaskiya a matsayinta na wacce ta kusan haifar Hayat tafi kowa saninsa tun rasuwar iyayensa hannunta yake saida ya girma ta barshi ta koma Nigeria inda take zuwa dubashi tym to tym



4:23 mimie ta farka tayi qoqarin juyawa tajita tsundum cikin jikinsa cinyarta na hagu kan Burarsa ajiyar zuciya tayi tsigar jikinta ta tashi yarrrrrrrrr ta lumshe idanu ta kai hannunta taji jijiyar a miqe tam ta cika kamar ta yi wata bata shiga gindinta ba shafawa ta shiga yi a hankali yana jinta yaqi bu'de idanu sakamakon wani wawan da'di da ya dirar ma ilahirin jikinsa ganin yadda ta qara miqar da burar da takejin mallakinta ne sabida ita Allah ya halitta masa burar a hankali ta mirgina ta hau kansa kamar yadda yafi so ta zaune kan burar sabida gindinta ya ha'diye tas ta saki numfashi mai nauyi shima haka nan ta kwanta jikinsa da bayan ta kanta na wuyansa ya kuwa fara cinta suka saki qara sosai luma mata zundumemiyar wutsiyarsa yake sosai tanaji har cikin kwanyarta ta saki nishi tana furta "I so much love u" me too ya furta yana buqa mata jelarsa wani irin ware qafarta tayi ta zauna ta kyaw kan Burarsa yaci gaba da sakar mata burarsa yana cinta da kyaw itama dai yau sai style 'din ya mata da'di domin ji tayi burarsa na ratsa ko'ina jikinta luma mata burar yake sosai kafin ya 'dagota ya kwantar yanaso itama yamata style 'dinta haka su kewa juna kowa na son kyawtatawa 'dan uwansa ai ya ware mata qafa sosai ya ' dan zuqi gindin sosai tanata kuka ya luma burarsa ya fara caccakarta tana kuka aikinta kenan tayita yimasa kuka in yana cinta harta koya masa haqarta yake sosai ya kwanta jikinta sosai yana cinta kusan 2h fa suna cin juna mugun ci da kuwa Hayat ya riqa sakin ruwa jikin mimie yana kuka itama tana kukan har ya gama tsiyaya mata ya 'dago ya 'dago gindinta ya fara shanye nata maniyyin tana shafa kansa har ya gama tan'dewa jikinta sai shaking yake tsabar da'din da taji yayi sauri ya rumgumeta ya jawo bargo ya rufesu yana qara shigar da ita jikinsa a hankali ta fara dawowa normal har ta saki ajiyar zuciya ganin har 6:27 am ya 'dauketa cak a karon farko yaje yi mata wanka da kansa wanka ya mata da kansa tayi na tsarki ya 'daukota ya kawo shirt 'dinsa ya saka mata ta fara sallah can shima ya fito ya saka jallabiya ya fara nasa sallah irin nasu na 'yen shi'a shiru tayi zuciyarta ta raunana tabbas tana sonsa kamar numfashinta take jinsa amma tasani bazasu tab'a rayuwa tare ba shiasa zata mori wannan kwanakin 64 da suka rage musu tare a hankali tafara hawaye tana kallonsa ya idar da sallah sam bataso ma ko da wasa suyi maganar (Aqidarsa) saidai taba mutuwar sonsa tana tausayinsa sannan zata rayu tana masa addu'a Allah ya sa ya gane gaskiya ya bar (Aqidar shi'a) ko da wa zata aura a nan gaba babu wani namiji da zuciyarta zata qara ajiyewa bayan shi (HAYAT) 'dagowa tayi jin qanshinsa a wuyanta ya furta kin tashi lafiya.? Hawaye ta share a gefen idanunta tana shafa fuskarsa ta furta "kaine lafiya ta kuma ina tare da kai wace lafiyar kake tanbaya"? Lumshe idanunsa yayi yana kallonta sosai ya kejin kamar ya cinyeta janyota yayi jikinsa yana qwalla sosai ya furta tun 2mths ago na ke mafarkin irin wannan ranar da zamu kwana cikin 'daki guda gado guda ya 'dagota queen ina sonki zanci gaba da sonki har arshen nunfashina" share masa qwallansa tayi itama still hawayen take tace "Baby ina maka son da ko rayuwata tana bayan soyayyar da nake maka kaine farkon namijin da zuciya ta qarata za'ba kuma ko waye arshen wanda gangar jikina zata rayu da shi to kasani kai ka'dai ne farkon zuciyata da kuma arshenta hawaye ya keyi sosai ya rungumeta ajiyar zuciya hajiya tayi al'amarin yafi arfinta ta yaya baba talatu tayi sake bayan duk irin baqin saka idon da kowa yasan baba talatu yasan ta da saka ido har a kan abunda bai shafeta ba wannann dalilin yasa ta bata wannan aikin ta yaya Hayat da Farida suka kamu da muguwar soyayya haka ba tare da baban ta gane komai ba kanta taji yana sarawa tabbas in Salman yaji wannan labarin zai zargeta da cin amana domin ta tabbatar masa babu abinda zai ta'ba shiga tsakanin Hayat da Mimie kuma shima ya bata shaida a kan tsananin kamun kan qanwarsa shiasa bayada fargaba a kanta kallonsu tayi yadda duk idanunsu cike da qwalla suna rungume da juna bata ta'ba ganin Hayat haka ba dukda tasanshi da bin mata turawa da larabawa 'yen uwansa wanda hakan ne yasa dangin babansa suka tasoshi gaba har suka hanashi gadonsa wai sai yayi aure ko su suyi masa ita a hankali ya 'dagota yana kallonta ya furta ki shirya muje muyi break na kaiki school a hankali suka miqe a tare juyawar da zasuyi tana tsaye bai wani gigice ba yace "Mummy haka ya ke kiranta dukda kasancewarta qanwar mahaifiyarsa yaushe kika iso.? Dake kamar turawa suke rayuwa ko a da can in ya ci mace yakan fa'da mata in ta tanbayeshi zame hannunta mimie tayi tana ja baya har ta kai corridor ta shige 'daki duk binta su que kayi da kallo har ta shige kafin ya dawo da kallonsa kan hajiya yace mummy wai bakya magana ne.? Yana maganar yana zama kujerar falon ajiyar zuciya tayi kafin cikin rashin walwala ta furta "Hayat mai kukeyi  a nan tun jiya shiru yayi ta qara maimaita tanbayarta cikin rashin annuri kallonta yayi ya lura ta gama hawa yayi ajiyar zuciya kafin ya fara magana "mummy ciwona ya tashi kin kuma fi kowa sanin yadda yakemin so zanje neman magani a waje alahalin inada halak a gida"? Tsaki tayi ta furta hayat banason wukakanci yaya mu kayi? Da hannunka ka rubutamin a contract 'dinmu bazaka ta'ba kusantarta ba shiru yayi ya kama kansa taci gaba kuma kamar tana lallashinsa tana kaunarsa kamar 'dan cikinta ta ci gaba pls Hayat kada ka 'dauko mana masifa bayan wacce mu ke ciki karka manta yadda muka shirya komai yanzu haka nazo ne tafiya da yaribyarnan 'dagowa yayi cikin mugun tashin hankali yana kallonta ta fara bashi labari inda tace so dole abinda ya faru tsakaninku yau ya zama sirri na har abada na tabbata itama bazata ta'ba fa'dawa kowa ba domin rana i ta yau zata koma gidan tsohon mijinta wani irin bugawa irjinsa yayi itama haka mimie take ta zame ta suma ta bugu ta qofar 'dakin jin haka suka miqe musamman hayat suka nufi 'dakin ganinta a kwance a sume jikinsa har yana rawa ya sunkuya ya 'dagota yana jijjigata ya kalli hajiya ya furta babu wani namijin da zai qara kusantarta bayan ni har abada kallonsa hajiya tayi taga yadda ya koma kamar wanda yasha qwaya ya cicci'beta ya kwantar kan gadonsa ya jefa layin Banat ya tsinke ya koma yana shafa fuskarta yawun tashin hankali hajiyar ta ha'diya ta na kiran sunan Allah...

💖AQIDARMU💖

       

          Na


Biyayyiyar marubuciya 



No comments