Breaking News

AQIDARMU Book 1 Page 23-24

 🅿️23/24


Can Dr ya fito da 'dan hanzari Salman ya qarasa inda dr yace muje office goggo jummai tayi karaf tace likita kawai kayi bayani anan muma muji kallon Salman dr yayi Salman ya girgiza masa kai alamar babu damuwa 



Kallon Salman dr yayi yace kaine mijinta.? Salman yace ah ah ni yayanta ne "ok" dr ya fara magana... Abinda ke faruwa gaskiya tana cikin hatsari da buqatar kulawa Sosai jininta ya gama yadda bai kamata ace jinin mutum ya sauka haka ba domin hakan na iya jawo mata ta'bin hankali ma'ana ciwon hauka, sannan akwai zaro idanu Salman da su goggo su and kayi suna salati dr yace "to yanzu menene mafita.? Dr yace dole zata cigaba ko nan da yaushe muna kula da ita tare da ganin cigaban lafiyarta har zuwa lokacin da mukaga ya kamata mu sallameta,, ajiyar zuciya Salman yayi yana kama kansa tare da yin shiru yana ayyana wannan wane irin jarabawa ne mara iyaka muryar dr ta dawo dashi kuma a gaskiya bamuson a na zuwa word 'dinta har zuwa lokacin da mu da kanmu za muga ya dace sai mu bada damar ganinta sosai su goggo suma suka shiga ru'dani jin bayanin dr sai ga Dada ma tana dawowa domin ita wani dr ma taje gani ganin wannan ta fara tanbayrsa nan ya sake maimaita mata komai Dada hakan ya mata da'di ko babu komai mimi zata samu hutu da 'dan kwanciyar hankali Dr ya gama bayani yace suna iya wucewa gida ya tafi duk suna bushe kamar an dasa su




Dada ce ta kallesu tace ku muje kawai suka harareta kafin duk suka juya Salman na baya shi da Fauza




Mummy tayi bacci sosai sai daf magrib ta tashi batason qara kwana a Tehran domin zata koma ta fara neman sabon mafita a kan matsalolinta bayan tayi magrib ta qara yin wanka ta shirya ta fito ta kullo gidan ta nufi airport 



Abu'noor ne da Abu'ahlam shigowarsu kenan asibitin suka ga noor na sauri kamar zai tashi sama da sauri suma suka shiga qarasawa suna tanabyar sa yace musu "Hayat " nan suka mara masa baya har word 'din inda alhdl suka furta and ganin injinsa na nuna kore tare da 'dan qara tsiiiiii da sauri noor ya qarasa yana dubashi ya kalli hannunsa yaga ya motsa ajiyar zuciya yayi ya juya ya kalli iyayen yana furta alhdl lilla inda duk suma shi suka furta suna qarasawa kan Hayat suna kallonsa idanunsa na rufe amma ya farfa'do nan Noor ya bashi dukkan kulawa kafin suka fito gaba 'daya yana fa'da musu komai game da yanayin cigaban da aka samu na lafiyarta and tasa sosai su kaji da'di dukda suna 'dan fargaba na abinda za suce masa game da mummynsa in ya farka saidai sun samu nutsuwa sabida Najwa tace yau gobe zata dawo zata san mafita a kan haka 



Kallon Abu'Noor Abu'ahlam yayi yace "akhu" ya kamata mu kira Najwa ta jiramu mu shiga Nigeria muma domin mu ga baban yarinyar nan mu lalata auren nan tun kafin Hayat ya warke in ba haka ba komai zai koma mana baya domin karka manta nan ya tara mu kwanaki da mu kayi masa maganar meyasa bata zuwa tarurrukanmu na dangi yace shi bazai tilastata ba wanda hakan na nufin kenan ya fara sonta fiye da mu in haka ne to ko mun shiga tsakaninsa da Yasmin indai bamu rabashi da wannan yarinyar munyi aikin banza 



Ajiyar zuciya Abu'Noor  yayi ya yace wannan gaskiya ne to amma baka ganin iyayen zasu iya sanar masa.? Abu'ahlam yace sam karka manta najwa tace iyayen suma basuson auren don haka wannan dama ce a garemu da zamuyi komai mu gama kafin farfa'dowar hayat sosai Abu'noor yayi na'am da shawarar 'dan uwansa suka fita domin kiran najwa su mata bayanin shirinsu



Najwa tanata shiri kiran ya shigo ta 'daga tana musu bayanin tana shiri nan suka bata labarin shirinsu inda tayi na'am da su suka ce har sunyi bucking 




Mummy na jirgi tunani duk ya cikata abuja zata tsaya domin hutawa gurin mijinta kafin ta ssmu mafita tunda baba talatu da laraba na tare da yara haka ba mijinta ke qorafi kullum wai ta sadaukar da rayuwarta su da ta yaranta kan Hayat tun yana damuwa har yazo ya hakura da ya gano kyakykyawar manufarta a kan yaron marigayiyar yayarta



A kinkinau su dada su ka bawa baba labarin abinda dr yace inda baba ba hakan yaso ba saidai bashida yadda zaiyi dole ko wani mataki zai 'dauka sai bayan ta farfa'do ta warke..



***********



Yau wata hu'du abubuwa dayawa sun faru daga cikin manyan shine kawunan Hayat sunje gun baba sun masa alqarin in har ya bari Mimi ta haihu ya basu jininsu hannu da hannu sun masa alqawarin Hayat zai bawa mimi saurin sakin igiyoyinta biyu inda baban yayi na'am domin a ganinsa shi kansa su sauqaqa masa jin kunyar mutane idan labari ya fito gari cewa 'yersa ta auri 'dan shi'a barda haihuwa tsakaninsu, sannan mimi ta an sallameta cikinta yayi qwari inda daga asibi baba yasa a ka wuce da ita shanono can gun goggo Hanne gudun bakin jama'a a kan har sai ta haihu tukuna ta dawo kaduna a sake aurensu da Safwan 



Sannan Salman ya roqi baba afuwa tare da roqon baba yayi komai domin raba auren mimi da Hayat daga haka shi ya koma Malaysia yana cigaba da karatunsa 



Hayat ya Farfa'do saidai an samu matsala domin qoqolwarsa ta kamar ta'bu baya 'um bare um um yana can babban mention 'din kakansu wato "Thariq Ahnan Mention" inda ke cike da masu aiki securities da komai ma domin tabbatar da nisantashi da Mummy sabida likitocinsa sun ce tunanin abinda ya rasa har qoqolwasa ta gushe yayi hatsarin da kuma wa'danda ya gani last b4 hatsarin to sune ka'dai zai gani qoqolwarsa ta samu emotional feelings 'din da zai taimakAwa qoqolwarsa farfa'dowa wanda wanda kawunansa su kayiwa kansu alkawarin kiyayewa faruwar hakan ko ta wani hali saidai wani abu da ya fara basu mamaki and yanayin sallarsa ko an ajiye masa dutse baya 'dora goshinsa sannan yanayin gaba 'daya yana yi ne ba kamar ainihin ta su sallah ba saidai suka alqanta haka da gushewar qoqolwar da ya samu 



Mummy da taimakon dada ta kaita shanono inda mummy ke kulawa Sosai da cikin mimi da yayi masifar girma kamar ya isa haihuwa bayan yanzu ta shiga wata biyar , goggo hanne sam bata kula da mimi yadda ya kamata sabida tsananin takaicin da suke ita da goggo jummai suna tausayawa Safwan dukda yadda ya nuna ya kar'bi qaddara kuma bai janye ba daga auren mimi bayan ta haihu saidai baba yace "ya tanbayi malamai sunce dukkansu an 'daura musu sure da ita amma Hayat shine mijinta kafin Safwan don haka musulunci ya bata damar za'bar wanda zata rayu da shi ne cikinsu wanda wannan bayanin shi ya qara sawa duk danginsu a ka tsaneta sanin masifar son da ta nuna tana yiwa Hayat 'dan shi 'a a haka take zama gurin goggo sa'in goggon ta sata gaba taita zagi da Allah wadai da sauransu gashi Yah Salman sam yanzu baya sake mata kamar kafin duk wa'dan nan abubuwan su faru ga goggo asma ma babu labari ko ta waya ta kan shiga 'daki in goggo ta fita tayi ta kuka




Yau ma duk gidan babu kowa suna gidan suna jikar mijin goggo ta haihu ita ka'dai ce gidan tayi shiru gashi ko waya baba ya qi ta riqe ko mummy da ke zuwa a tayi2 amma goggo taqi dole mummy ta hakura gudun kada zuwan ma goggon ta hana ko ta fa'dawa baba 



Shiru tana kwance hannunta na kan cikinta tana shafawa sai hawaye da ke gangarowa, tunaninsa ta keyi kewarsa ta keyi tausayinsa ta keji wani azababben sha'awarsa da burin ganinsa ya cita ta keyi Hawaye ta saki mai masifar 'dumi tanajin yadda ko wani ga'ba na jikinta ke jaddada mata son ganinsa, Safwan ne ya santa a budurwa amma sam bata ta'ba sanin manufar sex da far'dinsa da da'dinsa ba sai da Hayat ya fara cinta ko wani numfashinsa idan yayi in yana cinta takanji yafi gundarin zaman rayuwar auren da tayi na watanni da Safwan 


Lumshe idanunta tayi tana ayyana yadda Hayat ya yafi ta sanin abinda take buqata "ma'ana yadda tun da ta balaga ta gane ita macece mai tsananin son a ci iya ci a bawa dukkan jikinta hakkinsa saidai bayan aurenta da Safwan wannan burin na ta ya tafi sai ranar da Hayat ya fara cinta "ajiyar zuciya tayi tana tariyo ranar tanajin yadda wannan ranar ta kasance rana mai daraja mai matuqar tarihi a rayuwarta hawaye ta saki mai 'dumi tanajin yadda masifaffen sonsa da sha'awarsa ke bijiro mata tabbas bazata iya rayuwa babu shi ba sannan uwa uba babu wani namiji da take jin zata iya bawa gidinta yaci bayan shi nasa ne dominsa Allah yayi ta sosai tayi kuka har bacci ya kwashe ta cikin baccin ne ta fara mafarkin 




Yana zaune gaban wani tafkeken Swimming pool wanda ya kasance a wani kyakykyawan gida babu riga a jikinsa sai dogon  farin wando na yadi mara nauyi dare ne sosai baka ganin komai sama sai hasken wata da taurari sosai ya yayi nisa cikin kallon taurari ta fito cikin doguwar riga ja itama iya gwiwarta kuma mara hannu ta kama 'dan gashinta tsakiyar kanta da slippers sanye qafarta a hankali ta ke tafiya har ta iso bayansa zama zayi ta tura hannunta shafaffen lafiyayyen cikinsa numfashi ya sake a hankali ba tare da ya juyo ba ya 'dora hannunsa kanta yana shafawa ta lumshe idanu kafin ta jiyo muryarsa "My queen" ajiyar zuciya tayi sabida yadda ya furta kafin ta ansa "Mine"!  juyowa yayi a hankali yana tallafar fuskarta yana kallon cikin idanunta itama haka ya furta "Kullum ina tanbayar zuciyata yaya zata yi a duk ranar da kika yi nisa da ita"? Hawaye ta saki itama ta shafa kyakykyawar fuskarsa ta furta "ka fa'dawa zuciyarka ko komai zai faru ina tare da ita har ranar da numfashina zai bar gangar jikina" lumshe idanunsa yayi ya kasa qara maganar taga 'yer qwalla gefen  idonsa na dama ta matso da fuskarsa ta 'dora bakinta kan idon ta zuqo qwallar ta shanye kafin ta bashi wani irin hot kiss a idon ta furta "Mine ina sonka yadda ko zan qare rayuwata ina misalta maka girman son da nake maka bazan ta'ba ganar da kai girmansa ba ta share hawayenta itama rungumarta yayi sosai ya fara shan wuyanta ita kuma ta fara tsotson kunnensa da wani irin kasalallen yanayi da nan da nan ga'bo'bin jikinsa su ka anshi saqonta a sabida yau 'din ita ke son susutashi 'dagota yayi yana kallonta ta lalubo harshensa ta fara wani irin tsotso da ya fitar da Hayat cikin hankalinsa shima ya tunzura ya fara Maida mata martani mai zafi kusan 20mnts suna just ci da tsotson harshen juna tas sun gama tsotse yawun juna tas mimi ta kwantar da shi bakin pool 'din tana zame masa wando ta fidda qatuwar burarsa har da ajiyar zuciya kamar yau ta fara ganin burar shawafawa tayi a hankali kafin direct ta tura bakinta ta fara shansa kamar mai shan zuma tana lashe saman wani irin tsotso ta ke masa ya fara mata sambatu yana nishi mai nauyi yana shafa kanta shansa take sosai tana dannawa can bakinta kuka ya fara tsabar wani irin gigitaccen da'di da ya keji "I love you" kuwa ya furta mata yafi dubu in tasashi release kuwa ta shanye maniyyinsa har ta qara tado masa fitina sai da tasashi ya kawo sau biyu tana kuma shanye ruwansa kafin ta kwanta jikinsa suka rungume juna a hankali shima ya 'dagota suna kallon juna ya kama bakinta suka fara wani zafaffen hot romances kwai wata kwalbar zuma gefensu ya 'dauka ya sha wuyanta yasha kunnenta yasha cubiyarta da yazo gindinta kuwa wani irin salon ci ya mata da sai da ta riqa ihu ware qafafunta yayi ya riqa zuba zuman sosai a gidinta kafin ya sunkuya ya fara tsotso tana sakin qara sai ya shanye ya lashe tas sannan ya qara zubawa wani irin bu'de gindinta yake ko wani kusurwa ya zuba zuman ya shafa sosai da hannunsa kafin ya dawo yana bi da'ya bayan 'daya yana lashewa wani irin kuka take masa na fitar hankali tana kyarma jikinta ya zuba kan belinta yana karka'dawa ta rika rawar jiki kamar mai zazza'bi kafin ya sunkuya yanasha yana karka'dawa tana kuka ta kasa furta ko kalma 'daya ya gama haukatata yasha gindinta irin shan da shi kansa burarsa ta gama sandarewa ta miqe ta riqa sakin ruwa kamar fanfo ya kuma sunkuya ya shanye ruwan yana kallon yadda take wani irin rawar sanyi ya dawo ya fara goga mata burarsa ta saki numfashi tare da ajiyar zuciya jikinta ya 'dan dawo ya qara gogawa ta qara saki sannan ya luma burar ta zaburo sakamakon wani mayen da'di da taji runguneta yayi ya tsotsi hancinta da kunnenta yaci gaba da luma mata burarsa mai haukatata wani irin qanqameshi ta qara yi Sosai yana caccaka mata burarsa da ta shige gaba 'daya cikin gindinta wani irin suman ido biyu su kayi sun kasa fahimtar wannan nataccen da'din da suke cinta Hayat ke yin sun masifar mannewa qarshen mannewa wuyansa take ta sha shikuwa yana shan gashinta tsabar shauqi sai lokacin ya iya furta "Baby pls ki taimakamin mutuwa zanyi da'dinki zai kasheni riqo fuskarsa tayi suna kallon juna kuma still yana cin nata ta furta  " Mine ni in cin burarka zai zama ajalina to zanfi dukkan wata mace a duniya farin ciki " lumshe idanunsa yayi yana qara sakar mata burar da qarfi har kwanyarta ta kalli idanunsa cikin wani irin shauqi ta sake furta "pls ka cini a duk yadda kaji zuciyarka ta umarceka da cina" kallonta yayi da wani irin sabon jaraba jin abinda tace ya juyata ya qara kwantarwa ya 'dage mata gaba 'daya qafafunta ya shiga cinta kamar zautacce bawai da mugun qarfi ba ah ah da mugun iyawa domin kuka su ke tayi tare sai ya cita kamar 30mnts sai ya sunkuyA ya tsotsi gindinta yaci belinta kafin ya sake mayar da burarsa ya cita kamar zai cinye ta kafin su ka fara qoqarin kawowa a tare ai kuwa kukansu ya qaru suka qanqame juna sai cakarta ya keyi da sauri2 suka saki kuka tare da sakarwa juna ruwan jarabarsu 



Kusan 40mnts yana kanta kafin a hankali ya 'fagots deidanunta na lumshe a hankali ya zare burarsa ya mirgina gefenta ya jawota jikinsa ya furta "tnx baby" a hankali ta bu'de idanunsa suka shige cikin nasa ta furta idanunta har sun kawo hawaye "yanzu sai yaushe za ka dawo"?  Ajiyar zuciya yayi ya miqe ya fara tafiya ta miqe ta biyoshi itama tana kiransa bai juyo ba ta tana binsa ganin ya fara mata nisa ta fara kuka tana qwalla masa kira "Hayattt .... Goggo jummai da goggo hanne da yaransu hu'du masu aure da ke tsaye tun 'dazu kan mimi suna kallon yadda ta ke ta mutsu2 tana kuka yanzu kuwa da fara qarar tana Hayat goggo ta girgizata da arfi tana 'dagota duk tayi gumi da kyar ta bu'de idanunta suna tsaye duk sun tsura mata idanu "goggo hanne ta furta wai masifar soyayyar wannan 'dan shi'an ce ta  haukata ki .?

💖AQIDARMU💖


           Na



Boyayyiyar marubuciya


No comments