Breaking News

AQIDARMU Book 1 Page 11-12

 11/12






Cikin mugun tashin hankali mama tace asma'u bani ruwa suma tayi goggo asma ta miqa hannu ta 'diba ruwa har jikinta na rawa suka fara zubawa Mimie daga fuskarta zuwa irjinta da dunguma2  nonuwanta da ke tsaye wani wani irin ajiyar zuciya ta saki wanda ta sauke shi da hawaye kallonta duk su keyi cike da fargaba da tanbayoyi a zuciyarsu na abinda ya shigar da ita wannan halin, mama na kallonta itama ta fara hawaye tsirarta babu komai jikinta har ta gama farfa'dowa goggo ta kalli mama da ke hawaye ta miqe ta 'dauki tawul tace yaya bari in 'daura mata mu kaita 'daki kada sanyi ya shigeta "to kawai mama tace goggon ta ci cicci'bo mimie ta na'deta da tawul suka riqoya suka fito da ita har bedroom suka kwantar da ita nan Salman yana zaune yace goggo bari naje na kawo likita ya duba ta "yi maza goggon tace ya fita mama kuwa kamar an shukata tanata kallon mimie tana hawaye ga tanbayoyi fal ranta



Wani dr ne bayan sun fito gun Hayat ya kalli 'dayan dr 'din yace  wannan yaron yana kama da Zuri'ar (Thariq Ahnan Family) dr yace nima tun jiya fuskarsa ta ke fa'damin wani abu saidai na kasa ganewa amma tunda wayarsa bata tashi ba muje Internet mu duba (Family Company pic) 'dinsu da su keyi duk shekara in maganar ka haka ne sai in nemi wani 'dan uwansa da na sanshi tun muna India tare mu kayi school amma shi yana aiki ne Asibitinsu na (thariq memorial hospital) ok 'dayan dr yace suka shiga Internet suka shiga (Thariq Ahnan   Estate and Construction) nan kuwa suka fara duba album 'din Family 'din inda suka ga Hayat a kowani pic na shekara da kamfanin ke yi tare da duk zuri'ar danginsa kallon juna su kayi kafin shi wancan dr mai suna dr Fawwaz ya jefa layin wani cousin 'din Hayat bugu kusan hu'du kafin ya  'daga sallama Fawwaz ya masa yace "Dr Noor" a 'dayan 'bangare Noor yace Fawwaz ya kake Fawwaz yace lafiya dama nan Fawwaz ya bawa Noor labarin hatsarin Hayat "Noor yace ina matarsa"? Fawwaz yace wayarsa ta fashe bamu samu hanyar sanarwa kowa ba sai kai da na kira yanzu cikin tashin hankaki Noor yace ganinan zuwa yanzu ya tsinke call 'din Fawwaz ya jefa na mahaifinsa suna cikin meeting na Family company 'dinsu kiran ya shigo inda baban ya 'daga ya furta "Noor kasan dai muna cikin meetings wai menene.? Noor ya bashi labari nan yace masa ka jiramu gamunan zuwa duka ya tsinke call 'din ya kalli sauran 'yen a uwansa da wasu daga cikin 'ya'yan 'yen uwan ya basu labarin hankalin kowa ya tashi sabida su 'yen zuri'ar sunada matuqar zumunci da son junansu wannan dalilin ne yasa suke matukar kokarinsu da yin komai domin ganin Mummy bata rinjayi Hayat ya koma Nigeria ba sun hakura da aurensa da Mimie domin yace musu shi da kansa yaga mimie yana so kuma tunanin zasu iya hanashi aurenta shiasa wai yayi auren bai sanar da su ba da haka suka masa uzuri suka kar'bi mimie hannu bibbiyu nan suka 'dunguma manyan motocinsu da escortes 'dinsu suka nufi (IRAN AIFORCE HOSPITAL) a hanya shima Noor ya bi bayansu suka rankaya sunkai motoci ashirin..



Bayan goggo ta bata tea dr yazo ya 'dan dubata yace akwai zazza'bi sosai jikinta ya tana kuma buqatar hutu idanunta na lumshe tanajin yadda gindinta ke mata 'dan zugi har lokacin drip ya saka mata ya ce in ta farka zata ji dama goggo ta masa godiya Salman ya rakashi mama kuwa ta zuba uban tagumi tana kallonta goggo kanta sai yanzu take qarewa mimie kallo tana nazarinta ganin yadda take kyalli jikinta yayi masifar kyaw tayi haske dukda ita 'din ya ba fara bace wankan tarwa'da ce amma fatarta ta goge tayi wani irin masifar fresh ga gashin jikinta a kwance ajiyar zuciya goggo tayi tana tuna ranar da suka raka mimie airport har abuja da zata bashi tafi IRAN lallai ta samu kulawa a IRAN 'din ko da yake hajiya masu arzuki ne kuma dama ta musu alkawarin bawa mimie kulawa na Amana har mimie ta dawo da wannan tunanin tace yaya muje mu bar ta ta huta kinsan karatu ta da'de bata isashen bacci tunda suka fara jarabawa dole gajiya ya dameta mama ta kalleta ta furta "asma'u zinare ne fa a qugun Mimie ina mimie zata iya samu ku'din sayan zoben zinare ma bare wannan qatoton Zinare har hawa uku da harda rubutu tasa a qugunta? "yawun fargaba goggo ta ha'diya itama zuciyarta ta shiga waswasi saidai ta yi tunani qila hajiya ce ta bawa mimie don haka ta kalli Mama tace tabbas akwai wani yaro 'dan babban mutane da yayita nacin ta tana qi yayita kawo mata kyawtutuka qila shi ya bata domin nima yayita kawomin khawtuttuka wai yanason aurenta nace masa sai tagama karatu, kallonta mama keyi tunda ta fara magana har ta idda mama tace amma kika barta ta ansa wannan kyawta mai matuqar tsada ko cikin kayan auren mimie babu zinaren da ya kai ko rabin wannan sarkar qugun nata haba asma nasha fa'da miki ba komai a ke biyewa yara ba bakiji sai kiyita biyewa Salman da Mimie in anyi magana kice yaya zakiyi haka kika goyawa Salmanu baya maganar karatun ta kika rakashi har gurin baba babba inda a arshe komai ya faru cikin zuri'arsu  sai a kira sunanki yanamin ciwo don Allah asma ki daina biye musu nasan sunfi shaquwa da ke a kan danginsu amma ki rika tunawa ke uwace a garesu ba komai zasu and kawo miki ki biye musu ba don kawai bakiso suyi fushi kinji.? Ajiyar zuciya goggo tayi tace to yaya IA zan kiyaye gaba,  da safe ma da wuri zan kaita can gidansu da kaina in qara bawa babansu hakuri yaso ta qarasa warwarewa a can yawwa mama tace suka koma falo suka fara cin abinci Salman ya dawo 



Cikin baccinta take ganinsa kwance yana bacci sanye da dogon wando soft da rigarsa sky bleu tazo tanata tashinsa bai tashiba hankalinta ya tashi ta fara girgizashi ta kwantar da kanta irjinsa tana kuka a hankali taji ya 'dagota jikinta har rawa ya keyi ta saki ajiyar zuciya"" lumshe mata tsumamun idanunsa yayi ya shafa fuskarta ya jawo ta ya fara kissing 'dinta itama tana tayashi sosai suka tsunduma inda ya furta inaso na baki wata ajiya mai muhimmanci a rayuwata sabida amincin soyayyata a gareki har abada lunshe idanunta tayi tana kallonsa da hawaye "yace pls baby zaki kar'bi ajiyar" girgiza masa kai tayi tana hawaye sosai ya lumshe nasa idanun ya furta ajiyar zata baki wahala kuma zata iya jawo miki matsaloli da tashin hankali kuma wata qila bana tare da ke a lokacin bare na taimaka miki.. "hannunta tasa ta rufe masa baki tana hawaye ta furta ko da ajiyarka zata zama ajalina ka bani IA zan ajiye har maka har ranar da zaka buqaci ansa" wani irin kallonta yake hâr tsigar jikinta ya fara tashi,  qara jawota jikinsa yayi yana bata wani irin hot kiss ta maqalqaleshi sosai suna shan juna basu ta'ba gajiya da cin juna ko da yake ance hakan na qara soyayya da shaquwa tsakanin ma'aurata, a hankali ya sakko irjinta ya fara shan nonuwanta yana murza 'daya anjuma ya sami and wannan ya koma wancan haka ya sha mata nonuwa son ransa har nipples 'dinta na 'dan zugi ita kuwa sai shafa kansa take tana cusa hannayenta cikin lallausar sumarsa ta larabawa rungume cikinta yayi yana qara shan nonuwan kafin ya sakko ya fara shan nonuwanta kafin ya sauka gidinta ta fara kukan nata da ta saba yi masa na da'di yana shanta ruwanta ya fito ya shanye haka ya ci gindinta sosai da harshensa tana kuka ya miqe ya zare wandonsa ya fara goga mata wutsiyarsa ta 'dora hannayenta ta kan shafaffen mur'da'dden cikinsa suna kallon juna tana hawaye yana gogawa har ya shigar da burarsa gindin nata suka saki kukan tare ya fara cinta kamar zai kwakule mata duk tsokar gindinta haka yake cinta yana goga burarsa ko ina cikin raminta sannan ya luma burar can cikin gindin babu mai magana cikinsu zai and kuka haka Hayat ke wani irin cinta kamar yana so ya cinyeta yana kallonta tana qara tura masa yasa hannayensa duka biyu ya 'dago bombom 'dinta yadda burarsa  zata riqa shiga ko wani kusurwa na gindinta 'dan juyawa tayi cikin baccin har drip 'dinta ya karkace baya sauka jikinta taci gaba da mafarkinta inda take qara tura masa gindinta yana cinta yana wasa da tsakarta tana kuka shima yana yi haka yayita haqarta kusan 2hrs yana cinta a wancan yanayin kafin ya kwanto jikinta suka qanqame juna sosai ha'duwar fatarsu da guminsu na qara hura musu wata zararriyar soyayyar juna sosai mimie ke banqare kamar yadda a ke yiwa gasashiyar kaza inda Hayat sosai ya ke tsakaninta yana cinta kamar zararre haka suka qara share kusan 1h suna cin juna kafin Hayat ya qara qanqame ta yana kuka mai ha'de da kamar ihu jikinsa na shaking sosai ta qanqameshi tsabar so da tausayi ya shiga buga mata burarsa da arfi yana kukan ita har tausayi ya bata ganin halin da yake ciki buga mata burar yake har ya mata wani wawan bugu na arshe yana kyarma sosai ta qara rungume shi ya kuwa saki wani irin nunfashin yana sakin ajiyar zuciya taji ya sakar mata ruwa cikin gindinta ruwan da taji ya gangara har cikinta a hankali ta saki hawaye mai 'dumi itama sabida wani Emotional feelings da bata ta'ba ji ba a rayuwarta taji jininta ya bada lokacin da ruwansa ke shiga jikinta qara  rungumeshi tayi sosai tare da qara sakin jikinta domin bawa ruwan damar gangarawa ko wani sassa na jikinta idanunta a lumshe yana kanta tana shafa sumarsa hankalinta ne ya tashi jin ya daina motsi ta fara girgizashi tana kiran sunansa "Hayati pls ka taimakeni ka tashi shiru cikin mugun tashin hankali ta mirginashi ta tashi tana girgizashi tana kuka jijjigashi ta tana kuka "don want Allah ka tashi kaine zuciyata, 'rayuwata, numfashina, pls karka tafi ka barni pls ka tashi sosai ta ke girgizashi shiru ta tab'a irjinsa taji babu nunfashi ta saki qara tana riqe irjinta a farke inda su Mama suka jiyota ta saki qara tana riqe irjinta da sauri suka qaraso har gurin gadon suna riqota tuni ta fisge drip 'din hannunta harshenta ya sarqe hannunta 'daya na kan irjin nata kuka take sosai ga numfashinta na sama2 ta kasa furta komai mugun tashi hankalinsu yayi inda goggo ta 'dauketa kamar jaririya tace salmanu muje asibiti shima a gigice ya juya dama da motar kai yara ya ke dawowa gida sabida da wuri ya ke fita sabida tazarar da ke tsakanin t/wada da Isa kaita asibitin Giwa hospital suka je wanda ke abakwa sabida nan suke zuwa tun babansu na da rai cikin gaggawa a ka anshi mimie da har lokacin hannunta na kan zuciyarta dukda tana sume mama da goggo na ta hawaye goggo kuwa zuciyarta da ya fara hasko mata  tanbayoyi "shin mai ke damun mimie? Mai ya faru da ita a IRAN? mainene dalilin da sumanta biyu a yau a 'yen awanni kawai da dawowarta kuma ko wani lokaci ta suma hannunta na kan zuciyarta? Tabbas akwai wani abu da basu sani ba wanda ya zama dole taje gun Hajiya ta bincika tun kafin wani abu mara da'di ya faru juyawa tayi tana kallon mama da ta zauna kujera saidai tayi tagumi kana ganinta kasan tana cikin mugun tashin hankali shi kuwa Salman yana can kusa da inda a ka shiga da mimie




Ko da "Tharid Ahnan" Family suka isa asibiti a ka taru a nata miqa musu gaisuwa inda likitocin suka basu report 'din Hayat Abu'Nawwal wanda a shine 'da na farko a gun thariq sai mahaifin Hayat shine ya kalli 'dan qaninsa wato noor yace ka duba mana nan Noor ya ansa ya duba ya kallesu yace Baba zamu wuce dashi ne kawai dr Omar da Amjad da dr Clinton duk suna nan yanzu so zamu cigaba tare ok duk iyayen suka ce nan suka rubuta transfert 'din Hayat zuwa na su Asibitin inda abu Abu'Ladheef yace wai ina matarsa kuma mummy ma ance tazo duk ina suke.? Tsaki wani dattijo yayi tsakaninsu yace Abu'Ahlam ka barni da Yasmin zanyi maganinta ina raga mata sabida hayat da Zainab amma na lura bata da buri sai son rabamu da Hayat wanda kuma ko taqi taso mu ne nasa har a lahira taje ta auro masa wata jaririyar yarinya wacce itama bata fi a raine ta ba ina zata wani iya kula da Hayat wallahi yau zan kafa mata shara'd'i bayan ya gama jinya dole ne ya bar estate da matarsa domin estate sabida haya mu ingénieur kayi shi ba don de kanmu ba tayaya tsabar qasqanci kamar Hayat ta zugashi ya ware kansa yaje yana zama tsakanin 'yen hayansa bayan duk gidajen da muke da shi a unguwa guda domin kanmu da Zuri'armu harma da jikokinmu duk 'yen uwansa har mata kowa na zaune "shaharur najm" amma shi ka'dai yaje yana zama "Fafhilul waqat" banda ina sane ita ta zugashi yaqi aiki duk kamfanonimu yaje yana aiki gimnati wallahi a wannan et karon zamu saka qafar wando ni da ita duk suka ce gaskiya ne tanason rabamu da Hayat ne ya koma gunsu Nigeria yaje ya shiga talauci da haka suka fito har an saka Hayat a motar Asibitin suka 'dunguma asibitin su da shi suna isa a ka kaishi nasu spécial word inda abu'noor ya fara neman layin mummy na IRAN baya shiga ya shiga na Nigeria yaji ya fara ringin yasa. H/free tana shirin fita office taji wayar ganin IRAN kuma uncle 'din ya Hayat cikin fargaba take kallon wayar har ta kusa tsinkewa kafin ta 'daga sallama tayi nan yace "ina shekaran jiya kina nan yaushe kika wuce ko sallama irjinta ne ya fara dukan uku2 ta aro jarumta tace matar hayat ce a kayi mata rasuwa muka taho " ajiyar zuciya yayi yace ok to muna asibiti nan ya bata labari tas cikin mugun tashin hankali ta furta zan biyo jirgi yau komai dare "Allah ya kawo ki yace ya tsinke wayar" hawaye ta fara sosai wato bayan ya saukesu ne ita da Mimie kallon agogo tayi ga Salmanu shima baizo aiki ba bai kuma kira ba yara ma babansu ne ya saukesu school kiran salmanu ta jefa bugu 'daya ya 'dauka saima yanzu ya tuna da aiki gashi yanzu to 10 a zaune suka kwana gaisheta ya fara yi jin muryarsa a dashe kuma kamar cikin tashin hankali yake ta tanbayeshi nan ya bata labarin abinda ya faru tunda suka bar gidanta ajiyar zuciya tayi ta tsinke call 'din ko sallama bata masa ba zama tayi dakalin barandarta kanta yayi zafi tana tanbayar kanta mai ke shirin faruwa.? Hayat na tsakanin rayuwa da mutuwa mimie ma haka wanda tabbas yanzu ta gano halin da mimie ta shiga kafin su bar iran tabbas soyayyar da takewa Hayat ta gaskiya ce wanda ta riga kowa sanin yana cikin mummunan halin hawaye ta share to ita yanzu ya zatayi tasani koda zata nemawa Hayat auren mimie gun babanta bazai ta'ba badawa ba kai ko Salman idan yasan Hayat 'dan shi'a ne iyaye da kakkanni bazai ta'ba bari qanwarsa ta auri Hayat ba domin shima qarya ta masa har ya yarda miqewa tayi tana kiran mijinta ta sanar masa halin da hayat ciki tace masa yanzu zata wuce abuja bazata rasa fly ba Allah ya tsare yace suka yi sallama ta shiga ta fara shiri cike da fargabar ko yaya zasu qare kuma da dangin a IRAN da dangin "HAYAT"

💖AQIDARMU💖


No comments